*بسم الله الرحمن الرحيم* ___________________________________ *DAFIN SO* Story and writing by *Maryam ismail* {Maji dad'in Kainuwa} Fitattu sha biyar 2020. Marubuciyar *sanadin gata* *Dalilin so* *yaudara ko butulci* *hanan* *Asali na* *Tabon d'a namiji* *Addini na* *So d'aya* *🌈KAINUWA WRITERS✍🏼 ASSOCIATION*🤝🏻 ```{United we stand and succeed;Our ambition is to entertain & motivate the mind of readers}``` https://www.Facebook.com/kainuwawritersassociation ___________________________________ *littafi na ,bana siyarwa bane,kada Wanda ya saida min littafi bada izini na ba,yin haka zaisa ka fuskanci hukunci* *page* 1 to 5 "Meye kikeyi anan wurin haka Jannat,come here I say" Momy ta fad'a tana jefa mata harara. Karma ta kamayi tare da sakin jitar dake hannunta,a tsorace take takowa zuwa gaban Momy,tun kafin ta iso idanuwanta sun cika da hawaye. Sallamar Daddy ta katse mata,abunda tayi niyan yi,ida karasowa yayi cikin d'akin yana kallon yanda Jannat ta koma lokaci d'aya don tsoro. Zama yayi a d'aya daga cikin makeken royal chairs din da suka k'awata parlon tare da fad'in " zonan Mama". Aeko kamar jira take da gudu ta fad'a a jikinsa tare da k'ank'amesa,rungumeta yayi tsam a jikinsa ,sannan ya maido kallonsa ga Momy data zubawa sarautar Allah ido. "Wai meyasa bazaki fahimci abunda nike fad'a maki ba?" Daddy ya jefo mata tambayar da batayi tsammani ba. K'arasowa tayi kusa dashi,mata Ce wacce ba zata gazawa shekara 42 ba,zama tayi tana fuskantarshi nisawa tayi sannan tace"Daddy ka fahimci illar abunda nake fad'a maka,Jannat yarinyace karama rayuwar da aka koya mata yanzu dashi zata tashi,kajifa bata da aeki sai Kid'a da wak'a,duka shekararta 12,amma har yakai tana rubuta wak'a ta kirkirar bakin ta,ga home works dinta acan batayi ba". "Ya isa haka Momy,ba fad'a maki yarinta Ce ke kanki kince she is just 12years ,bana so ki damu kanki zata daina,kuma ni komai zatayi kada Wanda ya k'ara tab'aman y'a final".Daddy ya fad'a fuska babu alamun wasa Momy kam ganin bayau aka fara irin wannan ba yasa tace"kayi hakuri insha Allah baza'a kuma ba". Saurin dagowa tayi tana jin wak'ar masoyin mawak'in nata,kafin kace me ta ruga da gudu zuwa parlon k'asa ,daradaran idanuwanta ta tsura akan tabkekiyan plasma din dake manne jikin bangon d'akin ,wani irin k'ayataccen murmushi take saki tana kallon kyakyawar fuskar Ashman daketa raira wak'a duban Al-umma nata shewa. " zaki bar wurin nan ko yaya"Yaya Sulaiman ya fad'a cikin kausashshiyar murya Wanda ya lura bata masan yana parlon ba. Kuuuuu haka cikinta ya kad'a da ihu,kwata kwata batasan yana parlon ba,ba jira ta nufi part dinta da gudu ,bata tsaya ba sai da ta shiga bedroom tasa key sannan ta tsaya tana maida numfashi. Laptop dinta ta dauka tare da shiga shafin Ashman na instar,takoyi sa'a yana online take suka fara labari ,amma duka akan wak'a ne. Wanene Ashman. Ashman d'a ne d'aya tak ga Hajiya Bilkisu,tun yana ciki Allah yayiwa mahaifinsa rasuwa,saidai tabar masa dukiya marar adadi,ya taso ne cikin kulawar mahaifiyarsa Wanda komai yayi daidai ne,tun yana yaro ya taso da burin ya zama babban mawak'i Wanda duniya zatayi alfahri dashi,kuma ya cika burinshi saidai bayajin magana,daga neman mata da shaye shaye babu abunda ya aje,ata dalilin wak'an shi ya had'u da Jannat tana d'aya daga cikin manyan fans dinshi musamman daya lura ra'ayinsu yazo d'aya ta haka tun tana yarinyarta yayi nasarar saka ma zuciyarta *Dafin so* mai tsanani ,tun bata san me ake kira da Kalmar So ba ,yayi nasarar mamaye zuciyarta. Wacece Jannat Alhaji Abdullahi da Hajiya Aysha sune mahaifan Jannat Wanda asalin sunanta Maryam ne,Alhaji Abdullahi hamshak'in d'an canji ne,yana da dukiya sosai shi kad'ai Mahaifiyarsa ta haifa wato Hajiya Maryam wacce suke kira da Inno,tun rasuwar mijinta ta dawo karkashin kulawar d'anta,matarsa d'aya wato Hajiya Aysha yaransu hudu ukku maza d'aya mace,Sagir shine Babban yaronsa sai Sulaiman,Sai Sawam ,sai kuma autarsu Maryam wato Jannat wacce taci sunan kakarta,Alhaji Abdullahi yana matuk'ar son Jannat ya shagwab'ata abunda takeso shi takeyi,tun tana 6years bata da aeki sai wak'a da kid'a duk wak'ar dataji zata hardace ta ,mahaifinta yana dauka yarinta ne shi yake siya mata kayan kid'a da abubuwa da dama ,a cewarsa zata daina inta girma,b'acin ransa a gidan to a tab'ata,lokacin da takai shekara 11 ta had'u da Ashman ,Wanda yake k'ara tusa mata son wak'a da kuma soyayyarsa da tayi nasarar shiga zuciyarta,tana matuk'ar son Ashman duk wata yardarta ta badata garesa. Cigaban labari Shiri tayi cikin riga da wando jeans black sai white shirt karamin veil ta lullub'awa kanta, sannan ta feshe ko ina jikinta da turare,kamar munafuka haka take k'arewa gidan kollo tana gudu gudu kai tsaye gate ta nufa,kudine ta bawa Bala mai gadi ,washe baki yayi ya bude mata gate ta fice da gudu ,hannu take d'agawa mai napeep Yana tsayawa ta shige tare da fad'a masa inda zataje. Zaune Ashman yake daga shi sai boxer da singlet duka hankalinsa ya badashi jikin kofa jiran shigowarta kawai yakeyi ,kyaftawar idonsa yayi daidai da ahigowarta d'akin,tsaye tayi tare da juya baya dukda bayau ta fara ganinsa a haka ba,wani irin yanayi ta tsinci kanta Wanda ita batasan ko menene ba shekarunta sunyi karanta data iya fassara abun,amma dai tasan duk lokacin da Ashman ya rike mata koda hannu ko ta gansa ba kaya takanji irin abun. Murmushi kawai yayi,tsam ya mike zuwa inda take ,rungumarta yayi ta baya "Wai meyasa baki yarda dani bane Janna,kodai baki sona?" Ya jefo mata tambaya. "Na yarda dakai mana,ina sonka sosai,amma" kuma sai tayi shiru tana kallon k'asa. "Amma me?,ki karasa mana my janna " Ashman ya fada cike da kulawa. "Inna ganka haka inajin wani iri ,wani abu na taso man " ta k'arashe maganar tare da langwab'e kai gefe cike da shagwab'a ,tana kuma wani sinne kai alamar kunya. Wani shu'umin murmushi ya saki tare da k'are rungumeta Yana kuma k'arajin sha'awarta na damunsa "ae kece har yanzu kink'i iya soyayya ,dukda bakiji haka ba,amma kinfi so na rik'a damuwa,ni wata ma zan canza mata ".ya karashe maganar fuska daure. Saurin d'agowa tayi tana kallonsa tuni idanuwanta sun cicciko da hawaye " kada kaso kowa Yaya,zan maka komai kakeso ,ina sonka ni"ta karashe maganar da yanayin kukà *Allah ka gafartawa iyayenmu,kayi mana kyakyawan karshe* 🤲🏻 *ALK'ALAMIN MARYAMA* ✍🏻 Pls Comments Vote and Share Follow me on Facebook Maryam Ismail (maji dadin Kainuwa) *بسم الله الرحمن الرحيم* ___________________________________ *🌈KAINUWA WRITERS✍🏼 ASSOCIATION*🤝🏻 ```{United we stand and succeed;Our ambition is to entertain & motivate the mind of readers}``` https://www.Facebook.com/kainuwawritersassociation ___________________________________ 💞⚜💞⚜💞⚜💞⚜💞⚜💞⚜💞⚜ *DAFIN SO* STORY AND WRITING BY *MARYAM ISMAIL* {MAJI DA'DIN KAINUWA} MARUBUCIYAR SANADIN GATA DALILIN SO HANAN YAUDARA KO BUTULCI ASALI NA TABON 'DA NAMIJI ADDINI NA SO 'DAYA Fitattu sha biyar (15) 2020 Page 6 to 10 Murmushin soma nasara Ashman ya saki tare da kara runfumeta tsam a jikinsa "shiiiiii,ya isa haka". Bakinsa ya saka cikin nata ya fara tsotsa kaman ya samu sweet,yana kama lips dinta yana saki,tun tana iya jurewa har takai ga kafafuwanta sun gaza daukarta ,cak ya d'agata zuwa saman faffad'an bed nasa,yayinda yayi mata rumfa da faffad'an kirjinsa sun jima suna kallon juna kafin tace"Yaya zanje gida, Daddy na zai dawo yanzu" tuni idanuwanta sun cicciko da hawaye. Kallonta yakeyi sosai kamar Wanda zai cinyeta"komai naki mai kyau ne,ina son shagwab'arki da duk wani abu naki". Murmushi kawai tayi. 5years later Kallonsa Ummi keyi cike dason gano abunda ke damun gudan jinin d'an nata, d'a d'aya kamar tsoka d'aya cikin miya ,Allah ya Sani ko kad'an batason taga damuwar Ahmad yanzu kuma kwanannan ta rasa meke damunsa"Ahmad"ta kira sunansa har sau biyu sannan yajita. D'ago kyawawan idanuwansa yayi masu kama damai jin bacci ya zuba mata su ba tare da yace uffan ba ila kallonta da yakeyi. Bata damuba tasan za'ae haka idan zasu shekara bazai tanka a wurin ba"wai meke damunka,kullun kana cikin damuwa,ka tusa TV gaba kana kallon wannan wak'e wak'en da bana buk'ata"remote ta dauka tare da canza tasha. Murmushi ya k'ak'aro ya Dora akan fuskarsa"just ur prayer is needed Ya Ummi"ya fad'a tare da mikewa ya nufi part dinshi. Bin bayansa take da kallo,ta rasa wanne irin hali Ahmad ke garesa ,tun yarinta tana dauka zai bari amma gashi abun sai gaba take"Allah ya kyauta"ta fada tare da gishingid'awa. Wanene Ahmad Ahmad d'ane d'aya tilo ga Alhaji Aliyu Dala da Hajiya hauwa'u,tunda sukayi aure Allah be basu haihuwa ba shekaransu 10 da aure sannan Allah ya basu Ahmad,Ahmad ya taso cikin gata da soyayya da kulawa musamman daya kasance ya taso cikin dukiya,mahaifinsa shaharar d'an kasuwa ne Wanda duniya ke alfahri dashi ya tara dukiyar da koshi kanshi besan iyaka ba.duka iyayenshi rumawa ne, shiyasa yake da masifar kyau in nace kyau ina nufin kyau da fari na asali yayinda gefan fuskarsa ke dauke da zanan rumawa wato tsagu biyu,dakin ganshi kinga cikkaken namiji,tun daga primary har zuwa gama makarantarsa a America yayi karatu kuma ya sauke alqur'ani,zamansa d'an gata be hanasa neman ilimi ba,inda yanzu ya gama masters dinshi akan business admin,yana jagorantar companies din mahaifinshi da dama,Ahmad baya da hayaniya kwatakwata idan zaku yini bazai tankaki ba,yana da wani irin murd'and'an hali ,mishkiline na bugawa a jarida bayason hayaniya ko kad'an ,zeyi maganan ba lallaiba kaida ke kusa dashi ba kasan me yake fad'a ba,wannan kenan. Karfe 3:30pm daidai hakan kuwa yayi daidai da lokacin da y'an makaranta d'aliban tokish ke fitowa kowa yana buba driver dinshi,wasu y'an mata na hango suna tahowa cikin natsuwa da taku na birgewa daka gansu kasan na zasu wuce shekara 16 zuwa 17 ba ,"wai meyasa kike b'oye burin rayuwarki ?,Wanda kika taso kina matuk'arso Jannat". Waro ido kyakyawar yarinyar da aka kira da Jannat tayi tana yiwa madinat kallon naki da hankali tare da fad'in"kinsan waye ahalina kuwa?,iyayena dukansu cikkun Fulani ne,suna da wata ak'ida wacce ko mijin aure baki da ikon da zaki zab'a,suna girmama al-ada fiye da tunaninki duk ranar da gidanmu sukasan ina wak'a tona mutu ,Allah kad'ai zai fidda ni". Cike da Mamaki Madinat ke kallonta ,dason sanin wani abu game da ita nisawa tayi sannan tace"suna da wannan akidar kuma suka barki kina tarayyah da mawak'i?". Kallonta tayi cike da mamakin irin tambayoyin da take samu daga Madinat dukda ba yau ta fara ba,amma abun yayi yawa kam"ba'asan muna tare ba,balle asan yana taimakamun a cikar burina,kuma ina matuk'ar son Ashman kuma zan iya auranshi,so banason kina yawaita tambaya akanshi"Jannat ta fad'a cike da k'osawa. Keeeee haka ya taka burki dab dasu, sora kad'an ya tab'a jikinta,wata iriyar razanannar k'ara ta saki tare da duk'ewa kasa ta rufe kunnuwanta da hannuwanta. A gigice ya fito daga motar don gani yake kamar ya takata ne,daiadai gabanta ya rangwafa tare da fad'in"hey Baby ,tashi mana ,motan bata tab'aki ba"Ahmad ya fad'a cikin tausasshiyar murya mai dadi wacce inba kana dab dashi ba,bazakaji me yake cewa ba. Jin motsin mutum kusa da ita yasa ta mike a razane tare da mak'alkaleshi tana fad'in"Uncle please ka daukeni daga nan,babaso"Jannat ke fad'a a matukar razane da tsoro. Baya da zab'in daya wuce rungumeta a lokacin don ganin bata cikin hankalinta dukta rude,"shiiiii"abunda ya iya furtawa kenan tare da bubbuga mata bayanta,daskarewa Madinat tayi tana kallonsu zuciya cunkushe da kuna. A hankali ta soma d'ago daradaran idanuwanta Wanda suka cika tab da hawaye ga zuciyarta dake dukan ukku ukku don tsoro,tun daga k'asa take kallonsa har sama bata ida sakewa ba saida tayi tozali da kyakyawar fuskarsa mai dauke da idanuwa masu kashewa duk wata mace jiki,iya had'uwa Ahmad ya gama had'uwa ko wacce mace zatayi burin kasancewa a matsayin matarsa. Iskan bakinshi ya hura mata a fuska tare da d'aga gira d'aya da kanne ido d'a,da murya mai kama da rad'a yace"kallon fa". Wata iriyar kunya ta kamata data gane ya kamata tana kallonshi,hakan yayi daidai da isowar Yaya Sulaiman daukarta sanin halinshi yasa ta duk'a da sauri ta tattara books dinta da suka watse, ta tafi wurin motar. Tunda ta juya baya yake binta da kallo kai "masha Allah" shine abunda ya iya fad'a a zuciya iya had'uwa lallai wannan yarinyar ta had'u dukda ba wata babba bace,saida yaga tafiyar motarsu sannan yaja tashi motar yabar wurin,sai lokacinma Madinat tabar wurin da tunani barkatai. Wacece Madinat *بسم الله الرحمن الرحيم* ___________________________________ *🌈KAINUWA WRITERS✍🏼 ASSOCIATION*🤝🏻 ```{United we stand and succeed;Our ambition is to entertain & motivate the mind of readers}``` https://www.Facebook.com/kainuwawritersassociation ___________________________________ 💞⚜💞⚜💞⚜💞⚜💞⚜💞⚜💞⚜ *DAFIN SO* STORY AND WRITING BY *MARYAM ISMAIL* {MAJI DA'DIN KAINUWA} MARUBUCIYAR SANADIN GATA DALILIN SO HANAN YAUDARA KO BUTULCI ASALI NA TABON 'DA NAMIJI ADDINI NA SO 'DAYA Fitattu sha biyar (15) 2020 Page 6 to 10 Murmushin soma nasara Ashman ya saki tare da kara runfumeta tsam a jikinsa "shiiiiii,ya isa haka". Bakinsa ya saka cikin nata ya fara tsotsa kaman ya samu sweet,yana kama lips dinta yana saki,tun tana iya jurewa har takai ga kafafuwanta sun gaza daukarta ,cak ya d'agata zuwa saman faffad'an bed nasa,yayinda yayi mata rumfa da faffad'an kirjinsa sun jima suna kallon juna kafin tace"Yaya zanje gida, Daddy na zai dawo yanzu" tuni idanuwanta sun cicciko da hawaye. Kallonta yakeyi sosai kamar Wanda zai cinyeta"komai naki mai kyau ne,ina son shagwab'arki da duk wani abu naki". Murmushi kawai tayi. 5years later Kallonsa Ummi keyi cike dason gano abunda ke damun gudan jinin d'an nata, d'a d'aya kamar tsoka d'aya cikin miya ,Allah ya Sani ko kad'an batason taga damuwar Ahmad yanzu kuma kwanannan ta rasa meke damunsa"Ahmad"ta kira sunansa har sau biyu sannan yajita. D'ago kyawawan idanuwansa yayi masu kama damai jin bacci ya zuba mata su ba tare da yace uffan ba ila kallonta da yakeyi. Bata damuba tasan za'ae haka idan zasu shekara bazai tanka a wurin ba"wai meke damunka,kullun kana cikin damuwa,ka tusa TV gaba kana kallon wannan wak'e wak'en da bana buk'ata"remote ta dauka tare da canza tasha. Murmushi ya k'ak'aro ya Dora akan fuskarsa"just ur prayer is needed Ya Ummi"ya fad'a tare da mikewa ya nufi part dinshi. Bin bayansa take da kallo,ta rasa wanne irin hali Ahmad ke garesa ,tun yarinta tana dauka zai bari amma gashi abun sai gaba take"Allah ya kyauta"ta fada tare da gishingid'awa. Wanene Ahmad Ahmad d'ane d'aya tilo ga Alhaji Aliyu Dala da Hajiya hauwa'u,tunda sukayi aure Allah be basu haihuwa ba shekaransu 10 da aure sannan Allah ya basu Ahmad,Ahmad ya taso cikin gata da soyayya da kulawa musamman daya kasance ya taso cikin dukiya,mahaifinsa shaharar d'an kasuwa ne Wanda duniya ke alfahri dashi ya tara dukiyar da koshi kanshi besan iyaka ba.duka iyayenshi rumawa ne, shiyasa yake da masifar kyau in nace kyau ina nufin kyau da fari na asali yayinda gefan fuskarsa ke dauke da zanan rumawa wato tsagu biyu,dakin ganshi kinga cikkaken namiji,tun daga primary har zuwa gama makarantarsa a America yayi karatu kuma ya sauke alqur'ani,zamansa d'an gata be hanasa neman ilimi ba,inda yanzu ya gama masters dinshi akan business admin,yana jagorantar companies din mahaifinshi da dama,Ahmad baya da hayaniya kwatakwata idan zaku yini bazai tankaki ba,yana da wani irin murd'and'an hali ,mishkiline na bugawa a jarida bayason hayaniya ko kad'an ,zeyi maganan ba lallaiba kaida ke kusa dashi ba kasan me yake fad'a ba,wannan kenan. Karfe 3:30pm daidai hakan kuwa yayi daidai da lokacin da y'an makaranta d'aliban tokish ke fitowa kowa yana buba driver dinshi,wasu y'an mata na hango suna tahowa cikin natsuwa da taku na birgewa daka gansu kasan na zasu wuce shekara 16 zuwa 17 ba ,"wai meyasa kike b'oye burin rayuwarki ?,Wanda kika taso kina matuk'arso Jannat". Waro ido kyakyawar yarinyar da aka kira da Jannat tayi tana yiwa madinat kallon naki da hankali tare da fad'in"kinsan waye ahalina kuwa?,iyayena dukansu cikkun Fulani ne,suna da wata ak'ida wacce ko mijin aure baki da ikon da zaki zab'a,suna girmama al-ada fiye da tunaninki duk ranar da gidanmu sukasan ina wak'a tona mutu ,Allah kad'ai zai fidda ni". Cike da Mamaki Madinat ke kallonta ,dason sanin wani abu game da ita nisawa tayi sannan tace"suna da wannan akidar kuma suka barki kina tarayyah da mawak'i?". Kallonta tayi cike da mamakin irin tambayoyin da take samu daga Madinat dukda ba yau ta fara ba,amma abun yayi yawa kam"ba'asan muna tare ba,balle asan yana taimakamun a cikar burina,kuma ina matuk'ar son Ashman kuma zan iya auranshi,so banason kina yawaita tambaya akanshi"Jannat ta fad'a cike da k'osawa. Keeeee haka ya taka burki dab dasu, sora kad'an ya tab'a jikinta,wata iriyar razanannar k'ara ta saki tare da duk'ewa kasa ta rufe kunnuwanta da hannuwanta. A gigice ya fito daga motar don gani yake kamar ya takata ne,daiadai gabanta ya rangwafa tare da fad'in"hey Baby ,tashi mana ,motan bata tab'aki ba"Ahmad ya fad'a cikin tausasshiyar murya mai dadi wacce inba kana dab dashi ba,bazakaji me yake cewa ba. Jin motsin mutum kusa da ita yasa ta mike a razane tare da mak'alkaleshi tana fad'in"Uncle please ka daukeni daga nan,babaso"Jannat ke fad'a a matukar razane da tsoro. Baya da zab'in daya wuce rungumeta a lokacin don ganin bata cikin hankalinta dukta rude,"shiiiii"abunda ya iya furtawa kenan tare da bubbuga mata bayanta,daskarewa Madinat tayi tana kallonsu zuciya cunkushe da kuna. A hankali ta soma d'ago daradaran idanuwanta Wanda suka cika tab da hawaye ga zuciyarta dake dukan ukku ukku don tsoro,tun daga k'asa take kallonsa har sama bata ida sakewa ba saida tayi tozali da kyakyawar fuskarsa mai dauke da idanuwa masu kashewa duk wata mace jiki,iya had'uwa Ahmad ya gama had'uwa ko wacce mace zatayi burin kasancewa a matsayin matarsa. Iskan bakinshi ya hura mata a fuska tare da d'aga gira d'aya da kanne ido d'a,da murya mai kama da rad'a yace"kallon fa". Wata iriyar kunya ta kamata data gane ya kamata tana kallonshi,hakan yayi daidai da isowar Yaya Sulaiman daukarta sanin halinshi yasa ta duk'a da sauri ta tattara books dinta da suka watse, ta tafi wurin motar. Tunda ta juya baya yake binta da kallo kai "masha Allah" shine abunda ya iya fad'a a zuciya iya had'uwa lallai wannan yarinyar ta had'u dukda ba wata babba bace,saida yaga tafiyar motarsu sannan yaja tashi motar yabar wurin,sai lokacinma Madinat tabar wurin da tunani barkatai. Wacece Madinat Madinat y'ace ga malam Habu,Malam Habu matarshi d'aya wacce yaransa suke kira da Goggo(lami),Goggo lami masifaffiyar mata Ce ga kwad'ayi da son abun duniya ,yaransu ukku biyu mata d'aya namiji,Fatima itace babba yarinya mai sanyi hali kamar na mahaifinta ko magana ma bata dameta ba,Sai Madinat wacce halinsu ya sab'a ,Madinat babu abunda ta baro na daga halin Goggo,ta dauki burukan duniya ta sanyawa ranta,gashi ta fito daga gida mai tsantsar talauci wada cin yau ko gagararsu balle na gobe,ta daukawa ranta burin auran mai kud'i ,a duk duniya ta tsani wani yaci gaba sab'anin ita ta kasance mai fuska biyu wanda tana bak'in cikin a nuna gidasu ace wai ita Y'ar gidan don haka tayi burin auran hamshak'in mai kudi,sai Auwal wanda yake karaminsu. Dalilin had'uwarsu da Jannat. Tafiya yake da wasu tsummakaran kaya a jikinshi yayi lakwas dakin gansa kinsan yunwa ta gama yi masa illah Malam Habu kenan,wata katuwar Jakka ya hango ,cikin sassarfa ya isa gareta tare da budewa,mamaki ne k'ara ya bayyana a fuskarshi tare da k'ara waro ido sakamakon abunda ya gani ,dollars ne cike da jakkar da wata rantsetsiyar waya a ciki,ringing din wayarne ya dawo dashi daga tunanin da yake,hannu na kyarma ya dauki wayar yana jujutawa da neman taya zaiyi ya ansa wayar,sai a kira na biyu ya iya d'aga wayar sallama dauke bakinsa. Alhaji dake zaune kan kujera yasha shiga ta alfarma ga Jannat dake kwance akan cinyarsa tana wasa da tedy lokacin zatakai kimanin shekara 10,ansa sallamar yayi tare da fad'in"don Allah a tare da wayarnan ko antsinci jikka a tare da ita"?. "Eh kwarai kuwa,na tsinta,amma meye a cikin jakkar?" Malam Habu ya tambaya. Murmushi yayi tare da fad'in sunanshi ya kuma cewa"kud'ine a ciki kuma dollars ". Zunbur Malam Habu ya mike donjin sunan Alhaji,tabbas a garin babu wanda besan Sunan Alhaji Abdullahi Canji ba" Alhaji karka damu kud'inka sun fad'o hannu na gari ,zan kawo maka kud'in ka har Gida yanzu ". " tona gode sosai,Allah ya kawoka lafiya"sanna sukayi sallama. Daukar jakar yayi nik'i nik'i da sallama ya shiga gida,amma ko arzik'in a ansa masa be samuba,saima muguwar Harar daya samu,kujera ya samu tare da zama duka yaransa suka masa sannu da zuwa,ya amsa cikin fara'a da sakin fuska. "Gara da Allah yasa ka dawo,gasunan har yanzu basu karya ba ,balle kuma na rana"Goggo ta fad'a cike da masifa. " a'a lami ba nabar kayan tuwo ba?"ya jefa mata tambaya. "Wallahi baka isaba,yarana ba kalar cin tuwo ba,waima meye ka taho dashi a jakarnan irin ta arnaku a bude mu wawasa namu kason". Girgiza kai yayi ,beyi mamaki ba don yasan dama halinta ne"dukiyar amanace na tsinta,kuma yanzu zan kaiwa maisu" ya bata ansa yana mikewa. Tsalle ta daka dashan gabanshi tana fad'in "inka isa Allah ya tsinan,dole ka ajesu muma mu dama kamar kowa,in banda rashin sanin ciwan kai sai ka tsinci kud'i kuma kace mayarwa zakayi,to ba'a yika ba. " ke Fatima tashi maza ki tuka maku tuwo,nina fita saina dawo"yana zuwa nan be jira cewar kowaba yayi gaba abunsa har wankanma ya fasa. Tun daga wannan rana wahalar Alhaji Habu ta gushe,Abba ya bashi jari duk wata kuma yana bawa iyalansa abincin wata day'an kudade kuma ya dauki nauyin karatun yaransa ya kuma bashi gidan zama,tun daga nan Jannat ta kwallafa rai ga Madinat suka zama y'an uwa na sosai har makaranta tasa aka hadasu . Ci gaban labari *Allah ka gafartawa iyayenmu kayi mana kyakyawan karshe* *ALKALAMIN MARYAMA* ✍🏻 Pls Vote Comment And share Luv u guys *بسم الله الرحمن الرحيم* ___________________________________ *🌈KAINUWA WRITERS✍🏼 ASSOCIATION*🤝🏻 ```{United we stand and succeed;Our ambition is to entertain & motivate the mind of readers}``` https://www.Facebook.com/kainuwawritersassociation ___________________________________ 💞⚜💞⚜💞⚜💞⚜💞⚜💞⚜💞⚜ *DAFIN SO* STORY AND WRITING BY *MARYAM ISMAIL* {MAJI DA'DIN KAINUWA} MARUBUCIYAR SANADIN GATA DALILIN SO HANAN YAUDARA KO BUTULCI ASALI NA TABON 'DA NAMIJI ADDINI NA SO 'DAYA Fitattu sha biyar (15) 2020 Follow me on Facebook at Maryam Ismail(maji dadin Kainuwa). *page* 11 to 15 Tun a mota ya fara balbaleta da bala'i,"uban waye na ganki dashi acan tsaye?" Shiru tayi a matsukar tsorace don ita kanta tasan bala'in Yaya Sulaiman yafi karfinta,wata Uwar tsawa daya daka mata saida tayi zumbur ta baro sit din motar tana kallonshi idanuwanata harsun kawo ruwa "ya ....ya shid'in ya kusa bigeni da...da mota ne"ta karashe maganar a matukar tsorace. " shine kuma don tsabar iskanci zan tambayeki kimin banza,wallahi zan b'alb'allaki idan na kuma yi maki magana kikamun shiru"ya fad'a a hassale. Bata kuma cewa komai ba ,don tasan donya tsaya ya jibgeta ba abu mai wahala bane ,Yaya Sulaiman beda hakuri ko kad'an shiyasa take matukar tsoranshi ,har Allah ,Allah take Yaya Sawam ya dawo daga tafiya koya koma kaita school. Cikin wani tankameman gida sukayi parking ,fita tayi da sauri gudun karta kara had'asu ashe tabar Textbooks dinta a ciki. "Ke ubanwa zai maki dakon wannan Yan iskan books din naki?" Ya jefo mata tambaya murya cunkushe. "Kayi hakuri na manta ne"hannu na kyarma ta kwashesu ganin hararar da yake jefa mata yasa ta zunduma a guje cikin gida. Kwafa yayi tare da Jan tsoki yayi waje abunsa. (Nikam nace matar Sulaiman ta bani wallahi wannan jaraba haka). Waro ido ta kumayi don ganin da gaske Yaya Sawam tage gani wani ihu ta saki ta ruga ta rungumesa tana fadin" Oyoyo Yaya Sawam dina,shine ka dawo baka fad'amun bako?". Lallai nan nake ganin tsantsar kama domin babu abunda ya raba kamar Jannat da Sawam ,dondai yana namiji ne kawai,murmushi yayi tare da fad'in"lill baki girma har yanzu ba zaki daina rungumata ba,kinfa girma kuma kinsan ba kyau ko". Turo d'an karamin bakinta tayi tana fad'in"to kaiba Yayana bane ba,kai komai baka so" Shigowar Abba ya katse masu firan,ya shigo cikin Shiga ta alfarma murmushi bayyane akan kyakyawar fuskarshi ,kai tsaye tsakiyar Sawam da Jannat ya zauna yana shafa kanta tare da fad'in "a'a mutanan Lagos zuwa ba sanarwa sai kawai mu ganka" "Abba sannu da fitowa,zuwan bazata ne kawai na gaji da hutun na dawo gida nima,nayi missing rigimar Lill"ya karashe maganar yana lekenta,itako tayi lamo jikin Abba batashi takeyi bama. " ke kullun son jiki kamar Mage ,Abban ma saikin kwanta a jikinshi duk girmanki tashi maza kije ki cire Uniform dinki"Yaya Sagir ya fad'a dake zaune tun d'azu yana kallon yarintar da Janna ke saki. "Idan bata kwanta jikin Abbanta ba,jikin wa zata kwanta Sagir" Abba ya bashi amsa. Wani tuk'uk'in bak'in cikine ya turnike zuciyar Sulaiman yana ganin duk sakalcin Jannat dasa hannun Abba yarinya na SS3 bata daina kwanciya akanshi ba.mikewa yayi fuuuu hakan kuwa yayi daidai da fitowar Innata "au don rashin Arziki Sule bigeni zakayi,yaro sai bak'ar zuciya kamar ba misulmi ba ina dalilin wannan bak'in halin baka". Wata Uwar harara ya watsa mata yace" inna tureki meye a ciki ni bani wuri Kafin kijiki a k'asa kur'an"yana zuwa nan yayi gaba abunsa sai surhwa bala'i yake. "Sai dai ka ture Ubanka Abdullahi gashinan,d'an banza marar mutunci dakai" Dariya Sawam ke dannewa amma saida ta fito har dukewa yakeyi don tsabar dariya. Take kam Inna ta juyo kanshi "kaji wani marar mutuncin ko,yaushe ma ka dawo d'an banza mai Jan kunne d'aya bayan d'aya zanci mutuncinku nasan tsiyar dazan kulla maku Yan banza". Tsalle Sawam ya daka tare da rungume Innata yace" I love u Innata". "Kaga aekinku kenan,maza zauna Ku barta ta huta " Abba ya fad'a. "A'a banni dasu duka zan iya dasu wallahi" Innata ta fad'a tana zama. "Innata sannu da fitowa,bari na sauya kaya Nazo muci abinci kinji". Jannat ta fad'a tana mikewa. " to y'ar Albarka jeki kinji" Maida kallonta tayi ga Sagir "tokai ina Uwar taku kuma,da baka iya tankawa mutane don bakin hali". Murmushi kawai yayi yace " tana d'aki innata". ************ Zaune yake daga shi sai 3 quarter da singlet cikin kayataccen parlonshi Wanda yaji kayan more rayuwa ko d'akin wata macen Albarka ,laptop ce gabanshi sai danne danne yakeyi Dr Ahmad(Sorry a baya nace Ahmad business ya karanta,mistake ne Dr ne ya karanci Medicine da fatan zaku fahimcenu) kenan,hankalinshi kwance idanuwansa sanye da siririn farin gilashi irinna likitoci. Ko Sallama batayi ba haka ta banko d'akin ta shigo tana kare masa kallo dason ya tanka mata,banza yayi da ita don haka tazo kusa dashi ta zauna tana fad'in "yo aekin banza,waikai Amadu ubanmi ka dauki kanka,ko ubanka Dana haifa innazo wuri shi yake fara yimin magana". Dafe kai yayi alamar y'ar tsohuwar nan ta fara takura mashi gaskiya,amma bece komai ba. " au shirun zaka kuma yimin,nace ae maka aure duk wannan iskancin zaka barshi ne ae". Hannu ta zura k'asan Table din da yake zaune ta janyo plate din abinci lafiyayye jolluf rice ne sai rabin kaza da koslow amma duka lomanshi batafi biyu ba ya ajiye,"yauwa na samu abun kamaka bari na kaiwa Hauwa'u(Ummi)wannan tasan wahakar banza takeyi bacin abincin kakeyi ba"tana zuwa nan ta mike. Saurin riko hannunta yayi cikin sanyayyar murya yace"Granny please mana". "Ja iri,yo uban menene hilis(please)kuma kasan nace ka daina man wannan shegen yaranyen da bana fahimtar komai a ciki,sakeni kuma dole nakai mata kamaji" tana zuwa nan ta fige hanunta ta fice daga part din tana sababi ta nufi part finsu. Yatsanshi biyu ya saka yana murza goshinshi kamar mai luliya wani abu,lips dinshi ya datsa sosai kamar zai fasa,tare da furzar da iska daga bakinshi Wanda hakan ya zame masa d'abi'a,mikewa yayi cike da kasaita ya nufi part din Ummi. "Aeke wahala kawai kikeyi dama kin daina kaiwa wancan mishkilin banzan yaron abinci,dondai zubarwa yake koya tusa gaba yaita kallo,yanzu kiji wannan don Allah don besan darajar abincin ba" Granny ta karashe maganar tana zama. Wata kyakyawar mata na gani zatakai kimanin shekara 45 amma jikinta be nunaba yacce Kasan y'ar shekara 30,haka take tasha gayu da wani d'anyan less kwalakwalan dake jikinta da yanayin ta zaisa ka gane cewa tabbas Hutu da dukiya sun jiku a jikinta,daka ganta zaka hango tsantsar kamarta da Ahmad ,bako musu zaka gane ita ta haifeshi,Hajiya Hauwa'u kenan . Sake da baki haka tabi plat din hannun Granny da kallo sannan ta maida kallonta ga Ahmad dake shigo yanzu,"Mama kinyi kokari da kika gano haka ,Ahmad bayajin magana Mama bansan meyasa bayacin abinci ba". "Kema kinji ki da wani batu marar dalili ina yaro zai samu natsuwa bayan kinsan beda aure gashi da shegiyar kwakwa duk yabi ya zuke sai bak'in rai,wallahi mata zan samo mashi kuma dole ka aura " Granny ta karashe magnarta tana jefawa Ahmad mugun kallo. Tsaki yaja "ke dallah bar wurinnan,anawa mutane magana kin zura idanu kamar na mayu" Ahmad ya fad'awa Saratu da taketa faman matsawa Ummi k'afa. "Mugun banza Amadu abunda ka iya kenan" cewar Granny. "Wai ke ba Sunana Amadu ba,u have to stop calling with that nonsense name" ya karashe maganar a has sale. "To sannu Ubale,wato ubana kenan,ance Amadu kuma al-qur'an ka kuma zagina saina rama ni kake cewa citap(Wai Stop hhhhh),ja'irin yaro da Hauwa kake, silili kasau din banza mai kama da zabayyana mumunan banza" Ta karashe maganar tana nunashi da hannu tare da tab'e baki. Wata uwar tsuka ya saki tare da zama kusa Ummi. Karab Granny tace"tsaka ma da tayi Allah tsine mata yayi balle kai kayan banza". Daukan plat din abincin Ummi tayi tana murmushi itakam tanason zaman Granny da Ahmad diramarsu na birgeta saidai ba ikon dariya."oya maza ka bud'emin bakinka tunda haka ka zab'a". Kumbure fuska yayi tare da turo baki sannan ya bude kadan,Ummi ta saka masa spoon a baki,tauna abincin yake kamar yanacin magani dakyar yake hadiyewa. "Innalillahi wa'inna ilaihar raju'una ni Salame,wannan bankad'a har INA,ki tusa gardin Allah ta'ala kina bashi abinci kai hauwa bakiji dadi ba wallahi,ni kunga tafiyata kada kusa zuciyata ta fashe". Tana zuwa nan ta mike tare da wucewa hanyar d'akinta,da harara Ahmad ya rakata harta b'acewa ganinsa. Da k'ar yaci quarter din abincin shima saida yaga ran Ummi ya soma b'aci yanaci yana yarfa hannu kamar wani Baby,shikam a duniya cin abinci shine babban abunda ke takura rayuwarsa. ********* Bako Sallama ta banko kyauran gidansu ta shigo tana huci,saman katifar Goggo ta jefar da Jakar makarantarta tana fad'in" aekin banza wai meyasa kullun itace sama dani,kullun saita samu abu kafin ni"Madinat ta karashe maganarta tana huci. "Saboda kinsa sanya,kin yarda kin zama y'ar kore kin nuna rashin wayo" Goggo ta fad'a Wanda shigowarta d'akin kenan ta tsinkayi zancan Madinat. Murmushi Faty tayi dake zaune gefansu tana duba littafi"Haba Goggo ba haka ya kamata ki mata ba,kamata yayi ki nuna mata mahimmancin Jannat a wurinta tasan sun banbanta,ya kamata ta mayar mata da alkhairi kamar yadda ta taimaketa lokacin da take bukatar taimako ,amma saiki biye mata". "Ke dallah wawiya Samara marar ilimi wacce ta gado bak'in hali irinna ubanta,kai wannan yarinya da asibiti na haifeki zance an canzamin ne,idan ba zaki bamu goyon baya ba kul na kuma jin bakinki ,me mugun baki kawai. *Allah ka gafartawa iyayenmu kayi mana kyakyawan karashe* *ALKALAMIN MARYAMA* ✍🏻 Pls Vote Comment and Share 🍇🌹🍇🌹🍇🌹🍇 🍇🌹🍇🌹🍇🌹 🍇🌹🍇🌹🍇 🍇🌹🍇🌹🍇🌹🍇🌹 *DAFIN SO* Story and written by MARYAM ISMA'IL *MAJI DA'DIN KAINUWA CE* ✍🏻 *FITATTU SHA BIYAR (15) 2020* *LITTAFAN MARUBUCIYAR* SANADIN GATA YAUDARA KO BUTULCI HANAN DALILIN SO ASALI NA TABON 'DA NAMIJI ADDINI NA SO 'DAYA AND NOW *DAFIN SO* 🍇🌹🍇🌹🍇🌹🍇🌹 *بسم الله الرحمن الرحيم* ___________________________________ *🌈KAINUWA WRITERS✍🏼 ASSOCIATION*🤝🏻 ```{United we stand and succeed;Our ambition is to entertain & motivate the mind of readers}``` https://www.Facebook.com/kainuwawritersassociation ___________________________________ Page 16 to 20 "Dama aeke kullun duk abunda zanyi banyi daidai ba,keda baki da zuciya da kishin y'an uwanki haka zaki k'are cikin bak'in talauci,ni karki kuma shiga harkata wallahi" Madina ta fad'a tana nunawa Fati yatsa. Girgiza kai kawai Fatima tayi tare da fita daga cikin d'akin yayinda zuciyarta ke mata wani irin kuna bawai kuma don kalaman da Madinat ta fad'a mata ba a'a ta sabayin fiye da hakan ma,kawai sai don tana guje masu dana sani da zasu iyayi ko wanne lokaci. "Mtswww wannan yarinya da ke kaidai na Haifa da bak'in ciki ya kashe ni wallahi" Juyo da kallonta tayi kan Madina tare da fad'i "ke matsoman nan kiji ". Matsowa Madinat tayi tare da kanga Kunnenta jikin bakin Goggo,wata shewa ta dauka da ita donjin abunda Goggon ta fad'i " kai Goggo na,ur d best wallahi". Sosai Goggo ta shiga farin ciki ganin yarda ta sauya y'ar tata daga damuwa zuwa farin ciki,sosai takejin nishad'i don farin cikinta na tafiya ne tare dana Madinat. "Goggo yanzu zan fita,amma bazan jimaba zan dawo". " To ,Allah yah tsare kinji y'ar albarka"Goggo ta fad'a tana mikewa Shigowar Baba yasa ta daure fuska don dama jiranshi takeyi,ko zama beyi ba ta soma sababi"Allah wadaran mutum ya kashe zuciyarsa ka zauna ko wanne namijin arzik'i na tashi ya nema amma banda kai Malam sai faman rik'on carbi,sai kace shi zamuci,ka tanka ace ka fiye bala'i bayan kuma janka akai ,nayi dana sanin wannan auran kaddarar da iyayena sukayimin". "Allah ubangiji ya shiryeki ,ke kullun cikin b'ata kike" Baba ya fad'a yana barin gidan gaba d'aya ma. "Yo akwai Wanda ya kaika shiga b'ata da rashin sanin ciwan kai,ke maza shirya ki kawoman abun d'an tab'awa a baki tunda me Allah yasa baki kashe zuciyarki ba. Madinat kam wucewa tayi ta sake wanka tare da tsukewa tayi gaba abunta. ************* Kwance yake akan makeken gadonsa ,karan sigari ne hannunsa yana busawa cikin kwanciyar hanali,ya kwalar wine nan a gabansa yana sha,ya fita cikin hayacinshi kagare yake yabar Hotel din zaman jiran Jannat kawai yakeyi,mikewa yayi yana tangad'i ya fito daga d'akin da yake duk abunda ya tari gabanshi kwallo yakeyi dashi cikin b'acin rai. " kai wanene wancan nike gani kamar Ashman,yau Allah ya nunamin shi,kasan cutar mai gida akayi aka bashi award wallahi bashi yaci ba"samarin dake zaune suke fad'a. "Kuma da alama a bige yake"cikin hanzari suka mike da gudu sukayo inda yake,suka fara angazarshi,kanshi ya bugu da bangon wurin,hakan kuwa yayi daidai da shigowar Jannat hotel din,k'ara ta saki ta isa wurin da gudu tama jijjigashi tare da kiran sunanshi. " ke cika kibar wurin nan tun Karin kema mu kwalbe dake,bakuga shigarta ba"d'aya daga cikinsu ya fad'a. Sai yanzu suke karewa shigarta kallo,sanye take cikin wando jeans blue colour sai top white colour,hills ne black kafarta,yayibda top din keda pattern din black a jiki,siririn blue din Vail ta yane yalwataccen gashin kanta dashi,sai jikar goyon dake a bayanta,Wanda hakan ya zame mata al-ada shine shigarta ko yaushe. Saurin mikewa tayi tare da bude jikara ta Ciro katon ba'ar Riga da nikaf ta sanya. Cikin Mamaki samarin nan suke binta da kallo,baki na rawa suka furta"Secret super star"a tare. Ganin suna kokarin janyo mutane Kansu don sun fad'i sunan da karfi tasa tayi saurin cire Nikaf din tana nuna masu alamar suyi shiru. "Don Allah ko zamu samu sa hannunki?". " why note,but pls Ku taimakamun mu maidashi d'aki"ta kare maganar tana nuna Ashman. Ba b'ata lokaci suka kwasheshi tare da maidashi dakinshi suka shimfidesa a bed tare da lillibeshi,hannu ta sanya masu suka fita suna mata fatan alkhairi. Wani farin ciki takeji a zucitarta yana ratsa ko ina a jikinta,tana matukar son taga tayi suna,kamar ko yaushe rife jikinta tayi ta rataya jitarta ta saita laptop ta soma rero sabuwar wak'ar da zata Dora a pages dinta,ba jimawa ta saketa,kafin kace me tuni an fara comments da likes. Wani irin murmushine ya subuce mata ,da wani irin jin dadi da yake ratsa jikinta,burinta kenan a duniya taga tayi suna ta fannin wak'a kuma Alhmdllh ko yanzu burinta ya cika don't tana ganin masoya saidai fargabarta d'aya da masoyanta keso ta fito ta bayyana kanta a duniya kowa ya Santa. Ba ita tabar wurinba said a taga Ashman ya daidaita sannan ta barshi yana bacci ta koma Gida. Cike da fargaba take taka step din shiga main parlo na gidan da tsananin fad'uwar gaba ba komai yaja wannan ba said ganin motar Yaya Sulaiman a gida kuma ta tabbatar yau saita Allah"Assalamu alaikum "shine kawai abunda ta iya furtawa ta shiga cikin parlo tsaye tayi cak ganin mugun kallon da Sulaiman yake jifarta dashi da tuhumar daga ina kike" ke zonan daga gidan ubanwa kike?"ya jefo mata tambayar data rud'ata,jiki sanyaye taje gabanshi ta duka,d'aga idanuwanta tayi Wanda harsun fara canza kala don tsabar tsoro ta kalli tabkekiyar plasma din dake mak'ale jikin parlon dakin ,shirin mawak'a akeyi amma duka wurin wak'arta kawai ta bije dakin ga pictures dinta lillike fuska rufe a wurin sai sharhi ake akan ta fito ta bayyana kanta,juyo da kallonta tayi gareshi"Yaya kayi haku....."bata idasa ba taji saukar kyawawan Maruka har biyu a Jere,wani razanannan zafi da zugi suka ziyarci kuncinta tuni shatin hannunsa suka fito a kumatunta,hawayene sukaci faba da zarya akan kyakyawar fuskarta data kade tayi jajir. "Ke yanzu Jannat wannan rayuwa?,kina zubar mana da mutunci yanzu wani ya ganki a hanya miye banbancinki da masu tafita Church, baki da aeki sai shigar kafurai har ki zagaye garinnan bakijin komai,anya kuwa kina da cikakken hankali" ya karashe maganar yana zare belt din wandonsa. "Lafiyanta qlau Sulaiman,iskanci ne,nayi nayi tabarsa kayannan tak'i,amma laifin Abbanku ne tunda ko jiya saida ya siya mata wasu wallahi duk abunda Janna ta zama laifinsa ne ,so aeba hauka vane" Momy ta karashe maganar tana zabga mata uwar harara. A bazata saidai jin saukar Belt rayi kota ko ina tuni ta rude ta rasa wurin sosai ihu kawai take saki tare da neman agaji,a guje Sawam ya fito "Yaya don Allah kayi mata hakuri". " barnan kona had'a dakai wallahi"ya vashi amsa a hassale "Wayyo Allah na ni Maryama na shiga ukku na lalace,Sule mai kake shirin yiwa takwarar tawa ,mugu azzalumi ka bigi Aysha gata nan tana kallonka karka kuma bugunta mugu mai kama da kumurci" Inna take fad'a da kuka wewewe. A rude Momy ta nufota"inna don Allah kiyi hakuri ". Tsaida kukan tayi cak tana bin Momy da mugun kallo" yau kaji munahinci Anya Aysha kinason ganin annabi kuwa,yarinya Ku daura mata karan tsana komai tayi ba daidai ba,ki zuba ido wannan gardin banzan yaita zabgarta,wallahi bari Audun ya dawo zaki Sani" "Nifa kada ki kara cemin gardi wallahi" "Sule nace ubanka ,yo kai menene inba gardin ba mai lasisi kuwa,ko nima dukana zakayi hatsabibin marar kunya,mai bak'ar zuciya" Bude baki yayi zaiyi magana Hannu Momy ta d'aga masa,a dole ya hadiye maganarshi tare dajan tsuka yana jefawa Inna harara. "Kai Sawa (Sawam),maza kama ta mu tafi". Jannat kam kuka kawai take ruzga haka sawam ya kamata suka tafi d'akin Inna ,ta had'a mata ruwan wanka tanata sababi da masifa. *********** Kallon idon yarinyar yakeyi kuri dason tuno tabbasa ya tab'a ganin mai wannan idon da irin kallonnan tuni ya Lula duniyar tunani. " aekin kenan kallon wad'annan mararsa aekinyin maza sauyamun tasha bazan iya jurar ganin wannan rashin tarbiyarba yarinya Karama ta bata rayuwarta ae banga amfanin boye kanta da takeyi ba gara ta fito ta ida saida kyawunta ga mazan waje"Umma ta karashe maganar Rana zama "Um um humm ae da yake ke Uwar data haifesace ya canza,Niko ae ko kallo ban isheshiba saidai ya tareni da wancan mugun kallon nasa yana tsotsar baki irin na y'an iska" Granny ta fad'a tana bankawa Ahmad harara. Shima hararar ya bita dashi ya kuma tsareta da idanuwansa. *Allah ka gafartawa iyayenmu kayi mana kyakyawan karshe* *ALKALAMIN MARYAMA* ✍🏻 Pls Vote Comments And share 🍇🍇🍇🍇🍇🍇🍇🍇🍇🍇🍇🌹🌹🌹🌹🌹🌹🌹🌹🌹🌹🌹🌹🌹 🍇🌹🍇🌹🍇🌹🍇 🍇🌹🍇🌹🍇🌹 🍇🌹🍇🌹🍇 🍇🌹🍇🌹🍇🌹🍇🌹 *DAFIN SO* Story and written by MARYAM ISMA'IL *MAJI DA'DIN KAINUWA CE* ✍🏻 *FITATTU SHA BIYAR (15) 2020* *LITTAFAN MARUBUCIYAR* SANADIN GATA YAUDARA KO BUTULCI HANAN DALILIN SO ASALI NA TABON 'DA NAMIJI ADDINI NA SO 'DAYA AND NOW *DAFIN SO* 🍇🌹🍇🌹🍇🌹🍇🌹 *بسم الله الرحمن الرحيم* ___________________________________ *🌈KAINUWA WRITERS✍🏼 ASSOCIATION*🤝🏻 ```{United we stand and succeed;Our ambition is to entertain & motivate the mind of readers}``` https://www.Facebook.com/kainuwawritersassociation ___________________________________ Page 21 to 25 "Kaini masha Allah, kurwata kur wallahi ,ka wani tsareni da mayun idanuwan nan naka mararsa fasali da Kyan gani" Granny ta karashe maganan tana bankawa Ahmad harara Remote ya dauka tare da sauyawa Umma tashan ,sannan ya juyo da kallonsa ga Granny "waike ina ruwanki da harkana,mata kin matso ga kabari amma bala'in sa'ido bazai barki ki zauna lafiya ba,you're disturbing me fa Granny". " kwal ubanka Madu ,ni kake cewa tabin(disturbing), yaro ka zauna ka zageni tsab to wallahi baka isaba ,muna fiki kawai ki ganshi sululu amma ya dage da zagin wacce ta haifi ubanshi kuma kana kirana wani Grandi can don mugunta,to ba yafewa zanyi ba". Harga Allah maganan da yayi da farko tasa ya gaji sosai donshi ba dabi'arshi bace dogon magana ba,saidai Granny na damunshi tana zame masa ciwan kai ga gulmar tsiya"kada ma ki yafe d'in"ya bata amsa. Sallamar Alhaji Aliyu shiya bata damar bata ansa kafin ta ansa sallama saida ta nunashi da yatsa"wannan ko Madu gashi nan ya shigo toda Ali kake tsohwan marar kunya". Shikam Alh Aliyu dariyace keson kwace mashi don tabbas yasan halin nasu ne suke bugawa,cikin sauri Ahmad ya karbi jikar Baban basa yana fadin"you're welcome Abee". "Thanks my Son". " welcome back Abee"Umma ma ta fad'a tana d'an risinawa. Saida ya zauna k'asa kusa da Granny sannan ya amsa mata ,kafin ya juya kallonsa ga Granny "Mama sannu da gida". " nikam ina ganin masifa gidannan,yo bakuso inji kuna zageni ko to da kuka kai k'arata ga Alin dukana zaiyi ko Yaya,kuita wani shegen yaraye da babu dalili ,kawai kuyi mashi haye gaskiya bakuji dadi ba,kai Amadu kalli Ubanka a k'asa koshi biyayya yake min ballantana kai na baya dana rena, wannan yaro anya bak'in halinka zai bari ka samu mai sanka ko".ta karashe maganan tana rike haba. A rayuwa babu abunda Ahmad ya tsana sama da surutu sosai yake takura nashi, kanshi ne ya soma alamar ciwo mikewa yayi tare da nufan part dinshi kad'an ya juyo yace"wannan d'in haihuwarshi kikayi ae"ya karashe shigewa part dinsa yana saluting dinta. "Ka k'amewa Hauwa ,d'an banza nasan maganinka gidannan,badai baka da kunya ba". Umma da Abee kyau dariya ke cinsu ba halinyi,yanzu Abu ya dawo kansu,dole suka gumtse. " yauwa Aliyu sai yanzu na samu damar ansa gaisuwarka,sannu da dawowa,maza tashi kuje kaci abinci ko ka huta,Hauwa tashi ki kula da mijinki nima bacci zanje nad'anyi kafin na shiryawa Mishkili tsiya sai yasan yayi dani". Da"to "suka amsa tare da mikewa sukayi part dinsu itama wurinta ta wuce tare da kushin kid'awa tana lumshe ido. Tsaye yake cikin toilet yayinda ruwan shower ke zuba bisa jikinsa,gashin kanshi yayi luf gwanin burgewa,kyawawan idanuwansa a lumshe ga zarazaran eyelashes da suka kara k'awa fuskar tashi,towel ya dauro ya kuma rike d'aya yana tsane ruwan dake kanshi,kwata kwata ya rasa meke damunsa motsi kad'an ita yake gani duk Inda ya juya ta kasa v'acewa tunaninsa,kyakyawan murmushinta kawai yake gani,tuni zuciyarsa ta soma azalzalarsa akan son sanin wacece wannan yarinyar kuma mai yasa ya damu da ita,So ne zuciyarsa ta vasa amsa," kai no,bashi baneba"yaba kansa Amsa da sauri,yanke shawarar ya kira Sadeeq ya tambayesa ya So yake,wayarsa ya dauka tare da dannawa Sadeeq kira. Bugu d'aya ya dauka tare da fad'in"Angon Granny sha mamaki". "Mtswww banfa son iskanci ,mu had'u Royal nan da 1hrs". Murmushi Sadeeq yayi shi wannan iko na Ahmad na bashi mamaki " ina wani abu kad'an". B'ata fuska ya kumayi"to ka kwana kanayi,kasan bans son jira"yana fad'in haka ya kashe wayarshi tare da cillar da phone din a bed. Murmushi kawai Sadeeq yayi ya mike tare da fara shiri. Zaune yake cikin hadadden wurin hutawar yana duban tsadaddiyar Rolex din agogon dake daure a tsintsiyar hannunsa ,yayi kusan 5mins kenan tsaki ya kuma saki lokaci na barkatai donharya kufulu. "Am very sorry friend, but am here" Sadeeq ya karashe maganan yana zama a chair din dake fuskantar ta Ahmad. Murya can cikin makoshi yace"yazan gane inason wani". Wani shu'umin murmushi Sadeeq ya saki yana kuma bin Ahmad da kallo sannan yace"As how". Tamke fuska Ahmad ya kuma yi yace"will u answer me or I shall go,ina da abunyi". "Kullun bazaka canzaba uban y'an zuciya,alamomin so suna farawa ne ta hanyar tausayi,nuna kulawarka akan Wanda kakeso kullun kana son kasancewa tare da shi,wannan ma ya isheka ka gane halin da kake ciki Ahmad". D'an zaro dara daran kyawawan idanuwansa yayi tare da fad'in" u mean am in luv with her,kai it can't be possible Friend "ya fad'a yana mai dora yatsun hannunsa akan goshinsa tare da cije cute pink lips dinsa kamar zai huda. " Allah na gode maka yau Granny ta zub ruwa k'asa Tasha ,Allah yasa Hanan ka fara so yarinyarnan na sonka amma kaita ja mata aji,shegen kaya. Wata Uwar harara ya shiga jefawa Sadeeq din "karka kuma wannan kuskuren na had'ani da that stupid girl guy", mikewa yayi ko sallma basuyi ba ya shige motarshi ,had'a kanshi yayi da sitiyarin mota yanajin bugun zuciyarshi na k'aruwa ,shi kanshi yasan zuciyarshi nada rauni bata da karfin daukar abu,ba komai take iya jurewa ba sakamakon tunda aka haifeshi yake tare da matsanancin ciwan zuciya,ji yayi koda so d'aya tak yana kuma son ganin wannan yarinyar data hargitsa dukkan wani tunaninsa tabbas indai haka so yake to yanayiwa yarinyar so mai tsanani Wanda yakejin bazai iya rayuwa babu itaba,ganin Sadeeq ya nufo motar yasa ya tada mota yana d'aga masa hannu. " Allah ya shiryamun kai Ahmad u will never change kullun iskancinka k'ara gaba yakeyi"shima motarsa ya Shiga ya tada ya nufi harkokin gabansa. ************* "Audu ae gwara aka dawo,dama zaman jiran ka dawo daga tafiya nike wallai"Inna ta fad'a fuska daure ita a dole ranta bace yake. " meya farune innata?"Daddy ya tambaya. "Meye ma be faruba,shin dama daka haifi Maryam ka d'anka tarbiyarta ga Sule ne koko,k'aton banza dashi ya damki y'ar ficiciyar yarinya ya dunga jibga ". " wai Inna me kike nufi ne,kina ganin ae yarce ta fita da irin dadewar da tayi shin cikunku wani ya damu da ina take zuwa ko me take aekatawa y'a mace face haba Inna karki rika kasa fahimtar me nake fad'a"Sulaiman ya karashe magana a tsawace. "Dakata Sulaiman ,Nina Haifi Jannat kuma nasan tarbiyar y'ata nasan me zatayi da kuma abunda bazatayi ba na tabbata bazatayi wani abu marar kyauba ,don Allah ka tausashi zuciyarka akan y'ar uwarka ka daina mata mugun duka" Daddy ya fad'a. A fusace Sulaiman ya mike yana harara Inna yace"gaki gata nan ina jiye maku lokacin da zaku gane cewa wannan ba gata kuke nuna mata ba lokacin da nadama bata da amfani gareku ,ninan Sulaiman na cire hannuna akan lamarin Jannat komai taga dama tayi wallahi na gama bi ta kanku". "Eh kuma a fito da matar Aure nanda sati d'aya gwauran banza dakai" Inna ke fad'a. "Aure kam zanyi kodon na nisanta da ganin abunda kukeyi,ki zuba ruwa k'asa kisha gobe za'a saka bikina,kuma ki fita harkata salan na kawo matata kice zakimin iyayi " yana zuwa nan ya fice a zuciye,Sagir na kiranshi amma ko waigowa beyiba yabar gidan. Haka suka watse daga parlon kowa da abunda yake sakawa aranshi,Momy kam tasan halin Sulaiman da bakar zuciya tasan ko za'a mutu ya fita daga sabgar Jannat kenan ko me zatayi bazai tsawatar dinba,kuma tasan yanzu tarbiyar Jannat nadab da rushewa saboda illar gatan data samu. Har sunyi shirin kwanciya amma bacci Sam ya kauracewa idonta Batayi niyar shiga maganar ba amma yanzu kam ta kasa hakura balle data biyo ta d'akin Jannat taji babu abunda takeyi illah waya da saurayi. "Wai meke damunki kin kasa sukuni ko barci ya gagareki Momy" Daddy ya fada yana zama kusa da ita. Murmushi takaici tayi tace"Daddy yanzu kana nufin kace bakasan meke damuna ba,be kamata ace kayi abunda zai raba kan yaranka ba ka nuna fifiko da soyayyar Jannat karara a fili,Daddy gaba ake dubawa,ko da fad'a zakayiwa Sulaiman be daceba ace kayishi akan Idon Jannat ba". "An tab'a d'an so ko Momyn Sulaiman,nasan kina matukar son Sulaiman saidai ni kuma bazan zuba ido ya nemi kashemin tawa y'ar son ba,komai Maryam tayi a sanar dani zanyi hukunci da kaina,amma Ku barta tayi abunda takeso ,da kuke maganar shigar da takeyi duka shekarunta nawa, meye abun sha'awa a jikinta ga wani ,please mubar wannan maganan Ku daina takurawa Mamata". Hawayen takaici ne suka zubowa Momy tasa hannu ta share tace" eh inason Sulaiman saidai ban nuna banvanci a tsakanin yara na ba,kuma ban hanashi tarbiyyah me kyau ba,wallahi Daddy ina guje maka ranar dana sani ranar nadamarku". Mikewa Daddy yayi yana sababi kada tayiwa y'arsa mugun vaki,gashi zata fara weac wai addu'a take buk'ata gaba d'aya dakinma ya bar mata. Allah ka gafartawa iyayenmu kayi mana kyakyawan karashe *ALK'ALAMIN MARYAMA* ✍🏻 Please Vote Comments And share 🍇🌹🍇🌹🍇🌹🍇 🍇🌹🍇🌹🍇🌹 🍇🌹🍇🌹🍇 🍇🌹🍇🌹🍇🌹🍇🌹 *DAFIN SO* Story and written by MARYAM ISMA'IL *MAJI DA'DIN KAINUWA CE* ✍🏻 *FITATTU SHA BIYAR (15) 2020* *LITTAFAN MARUBUCIYAR* SANADIN GATA YAUDARA KO BUTULCI HANAN DALILIN SO ASALI NA TABON 'DA NAMIJI ADDINI NA SO 'DAYA AND NOW *DAFIN SO* 🍇🌹🍇🌹🍇🌹🍇🌹 *بسم الله الرحمن الرحيم* ___________________________________ *🌈KAINUWA WRITERS✍🏼 ASSOCIATION*🤝🏻 ```{United we stand and succeed;Our ambition is to entertain & motivate the mind of readers}``` https://www.Facebook.com/kainuwawritersassociation ___________________________________ Page 26 to 30 Rushewa da kukan bak'in ciki Momy ta kumayi ta rasa wannan wanne irin gata ne,fatan ta dai Allah ya shirya mata Jannat ,in ta samu akasin hakan batasan ya zatayi ba kuma. Washe gari tun safe suka shiga hidiman had'a kayan bikin Sulaiman komai a ranar suka kaishi har akwati sannan aka tsaida ranar aure nanda sati biyu. (🤣🤣sulen inna za'a angwance sai murna nake,dikda yayiwa gidan yaji). Zaune suke a main parlo fira kwai sukeyi yayinda Sagir keta fama da Imam yaronsa ya hanashi sakat gashi so yake ya fita. Cikin natsuwa ta soma safkowa daga stairs din gidan zuwa parlor kowa da kallo ya bita ,sai lokacin nima na soma kallonta,sanye take da black jeans sai pink top mai irin budaden wuyan nan ,gashin kanta tubke tsakiyar kanta sai wata hadaddiyar hula black colour, hills ne sosai kafanta bakake sai zaran dauresu pink shima yayinda fuskarta ke dauke da lite makeup ba kad'anba tayi kyau sai wata jakar goyon bak'a data Goya ,har gabansu ta safko tace"Momy zanje na dawo yanzu kinji". "Yanzu Janna haka zaki fita,kalli shape din jikinki,wai meke damunki ne,kuma gidan ubanwa ma zakine" Momy ta fad'a. Turo d'an karamun bakin ta tayi tana bin Momy da kallo murya cunkushe tace"bakinsan mun fara lesson a scul ba". "Yanzu kuma mai shigar nan tayi ,ga wannan yarinyar cikin kayan dana bata jiyane meye aibunsu ae sun rude ko ina kuma a mota za'a kaita ko,jeki Mamana" Abba ya fad'a. Rungumar Abban tayi"I love u Daddy so much". "Love u too,Allah ya tsare hanya" ya fad'a yana shafa kanta Hanyar fita ta nufa sora kad'an ta fad'awa Sulaiman dake shigiwa gidan,a matuk'ar tsorace taja baya tana hak'i murya na rawa take fadin"Yaya am sorry pls" "Mtswwwww" yabi ta gefanta ya wuce .aeki da gudu ta sheka waje, driver yaja motar suka wuce School,don Sawam ya fita. Momy kam dakewa tayi bata kuma kallon Daddy ba don bak'in cikin yayi mata yawa. Cike da ladabi Sulaiman ya gaeshesu suka amsa,yayinda Sadiya matar Sagir ta gaeshesa,ya amsa cike da fara'a,yasa hannu ya dauki Imam yana fadin"oh my sweet boy". "Eh aefa yaranka sun bani da yarayen banza na yahudawa dolema su koya ,kai ammafa ka burgeni da zakayi auran nan ko kaima kaga kwanka a duniya my tab'a Musa albarka". Waro ido yayi" ki tab'a yatonwa ki koya masa sa ido,wallahi badai d'ana ba kyaji dashi dai,aeki ganinsa ma bakyayi kinma ji"ya Kare maganar yana mikewa. Kallon baka da hankali Inna ta masa tare da sakin baki tana tunanin iya ina rashin kunyar Sulaiman ta tsaya,takin Momy ya wuce a ciki ya sameta da sallama ya karasa gabanta ya duka tare da dora duka hannayensa biyu saman cinyarta muryarshi na rawa yace"Momy na meye damuwanki duk kika canza haka". Murya na cracking ga hawaye cike idonta tace"Sulaiman,Jannat"sai kuam tayi shiru. "Na rokeki Momy na kada kiyi mata kuka,kiyi mata addu'a ki jure,komai Jannat zatayi kinsan dasa hannun Daddy,amma don Allah kada kiyi mata kuka Momy,shiriyarta muke buk'ata" ya fad'a yana goge wa Momy idonta. Murmushi tayi tana k'arajin soyayyar d'an nata a ranta"Allah yayi maka albarka ,kayi ma y'ar uwarka addu'a kaji". "To Momy ni damuwarkice bana so,kuma ba fushi nike da itaba kawaidai harkarta ne bazan kuma shigaba" ya k'arashe maganan yana had'e ido kamar tana gabansa. ******* Kwance yake rubda ciki akan makeken Bed dinsa,da kingansa zakisan cewa tunani kawai yakeyi yayinda zara zaran lashes dinsa suka kara kawata fuskarsa kasancewar idanuwanshi suna a lumshe,kamar an muntsinesa ya tashi da sauri tare da safko legs dinsa kasan bed din hannuwansu duk biyu yasa tare da dafe kansa yanajin zuciyarsa na masa zafi,ji yakeyi yau in be ganta ba besan yazai kasance bama. Turo kofar dakin Ummu tayi ta shigo da sallama bakinta,zuba masa ido tayi ganin bemasa ta shigo ba,ajiye plate din hannunta tayi akan k'aramun table din dake kusa da ita isa wurinsa tare da zama tace"Son what's ur problem at all ka canza bansan meke damunka ba kuma,ni mahaifiyarka Ce kana da wacce ta fini da zaka fad'awa damuwarka". Sai lokacin ya d'ago idanuwansa dahar sun fara canza launi ya kurawa Ummu Ido murya sanyaye yace"just pray for me Ummu". Ji tayi itakam wannan hali na Ahmad ya fara isarta duk ya ida juyewa dama can gashi da murd'ad'an hali ballantana yanzu kuma,plate din abincin ta jayo tana bud'ewa,white rice Ce sai stew da namu a ciki,saurin kauda kanshi yayi yana yatsine fuska. "Oya look at me Ahmad Kasan Allah u must eat today,kai kullun babu abunda ke baka wahala sama da cin abinci ,tona fara gajiya" Ummu ta fad'a tana mika masa plate din ta hade rai. Badon yasoba ya k'arba'a ya fara jujuya Spoon cikin abinci da hankali yake sakashi bakinshi yana taunawa kamar me cin magani,da kyar yaci spoon 5 ya shagwabe fuska yace "Ummu na Please".ruwa ta mika masa a glass cup yad'an kurb'a kadan yana kallon agogon dake manne cikin d'akin zunbur ya mike yace" I have to go Ummu,let me fresh up". Batace mishi komaiba ta dauki plate din abincin tabar dakin,shikam wanka yayai ba'a dauki lokaci ba ya ahirya ciki. K'ananun kaya yayi maaifar kyau sai zuba kamshi yake,inka Kalli Ahmad bashi da maraba da larabawa inhar ba magana yayi ba,key din mota ya dauka ya fito waje yana duba Mobile phone nashi,tsaye yayi cak ganin Granny gabanshi ta zuba mashi ido,zaro daradaran idanuwansa yayi tare da dafe kai da hannunsa yace"chaii another problem woo". "Au iyar shegen yakai nan Amadu ni kake kira hirablam(problem), babu abubda ka iya daga wanka sai a canza kaya abi wannan inuwa ta kare a dawo gidan uwa,k'aton banza ba aure". Hade fuska yayi lokaci d'aya yana hararta yace" fitarmun a hanya,baza'ayi auranba"yana zuwa nan ya rab'a ta gefanta ya wuce.aekam da Sauri ta juyo tana fadin"kawa hauwa rashin kunya,fitsararre kawai zaka dawo ka sameni nasan maganinka ae"tana zuwa nan ta wuce tana sababi. Shikam motarsa ya Shiva ya kama hanyar makarantar su Jannat. ******** "Kaga Honey nanfa school nazo,zasu iya ganewa innasha wani abu, ka bari inmun tashi zan iskeka gida" Jannat ta fad'a fuska Kwabe. Harararta Ashman yayi tare da juya mata baya yace"just live me,dama ae nasan ba sona kikeba ur just pretending ". Kamar zatayi kuka ta fad'a jikin tana fad'in" am very sorry Dear"ta karbi kwalbar hannunshi ta kada kai bata ajeba saita ta shanye wine din tas ta y'arda kwalbar.murmushin gefan baki yayi nacin nasara ya samu ya fiddota a motar yace ta jira ya dawo,da gudu gudu Madinat tazo ta shige motar sukabar wurin makarantar.lokaci kad'an wine din ta soma aeki jikin Jannat tuni ta fara gani dishi dishi ta soma waiwaye da neman tsallakar titi. Kallonta kwai yakeyi fuskarsa cike da damuwa ya had'e kai da sitiyarin mortar yana nanata "innalillahi wa'inna ilaihir raju'un" ganin da gaske mota tayo kanta yasa ya fito da Sauri ya fizgota ta fad'o jikinshi ,kallonta kawai yake don be tab'a zaton ganin haka daga gareta ba,surutai kawai yakeyi barkatai,hakan yasa a dole ya sakata Mota ya rufe ya zagayo driver sit yaja motar yabar wurin School din. Maji dadi ✍🏻 *بسم الله الرحمن الرحيم* 🍇🍇🍇🍇🍇🍇🍇🍇 *DAFIN SO* 🍇🍇🍇🍇🍇🍇🍇 Story and writing by *maryam ismail* *Maji Dad'in kainuwa ce* ✍🏻 *____________________________________* *🌈🇰AINUWA 🇼RITER'S✍🏼* *🇦SSOCIATION🤝🏻* ```{United we stand and succeed;Our ambition is to entertain & motivate the mind of readers}``` https://www.Facebook.com/kainuwawritersassociation *____________________________________* Page 79 to 80 Tunda wuri aka sallamesu, Maryam bata gama tsinkewa da mamaki ba saida suka iso gate din tank'ameman gidan, lallai ya hadu iya haduwa, haka suka shiga cikin gidan, mai aekin gidan suka kwashe kayan da suka dawo dasu a parlo suka samu Amma, zuwa tayi zata duk'a da sauri Amma ta riketa, tace "haba takwarata kinyi nauyi, ki daina dukawa kinji ". Zaunar da ita tayi a chair, sannan ta maida kallonta ga Ibtisam tace "maza kije kisa su Lami a gyara dakin dake kusa da naku, kar nazo naga ba daidai ba". Sunburar baki tayi, ta mike tana jefawa Maryam mugun kallo, karo sukaci da Mahmoud "kai dallah ka rika kallon gabanka idiot kawai "tasa hannu ta tureshi ,da sauri Ibtihal ta rikeshi ta jefa mata mugun kallo tace "banza me mugun hali ". Baki ta bude zatayi magana turus ta tsaya ganin Faruq ya harde hannuwa a kirji yana kallonsu, da gudu ta zuba tabar parlon. "oyoyo Appie"Mahmud ya fada tare da rungume Faruq, Mississippi yayi shima ya daga yaron sama cike da kaunar yaron, a kafada ya sabashi suka karaso parlon ya zauna a chair kallon Maryam yayi yace "kinga gidanmu, da fatan zaki rike amana, kada ki damu da yarinyar can, ba zamanta kike ba, an hada maki komai na bukata abunda babu kiwa Amma magana "be jira amsarta ba ya mike tare da Mahmoud suka wuce part dinshi sai zuba surutu yake masa. Godiya sosai tayiwa Amma kafin suka wuce sama, sosai dakin da aka bata ya burgeta ko a gidansu sai haka babu abunda babu har kayan sawa duk an zuba mata, girke girke akeyi a gidan kowa ka gani cike da farin ciki, "Ibtihal baki zakuyi a gidanne? " Dariya Ibtihal tayi tace "our king Zai dawo, wato Daddynmu "ta bata amsa. "Allah ya dawo dashi lafiya ". "Ameen sister". Da misalin karfe 4pm motoci ne reras suke shigowa kota ina sojojine ke baje, Faruq na hango sanye cikin kakin sojoji yayi matukar kyau da hanzari ya budewa General Al'ameen mota tare da sara masa, kowa sai kamewa yakeyi haka ko wanne soja a wurin yakeyi, cikin izza ya fito kamarsa da Faruq harta b'aci saidai shi shekaru Sun ja gaba yayi suka take masa baya har kofar da zata sadaka da cikin gidan, Faruq kawai ya bisa ciki, duka yan gidan suna a parlo da gudu Mahmud ya rugo tare da sara masu sannan ya rungume kakan nasa, shima dagashi yayi sama yana kara jin kaunar jikansa na ratsashi, haka Ibtihal da Ibtisam suka runmume Mahaifin nasu suna cike da tsantsar murna suna masa sannu, itama Amma sannu kawai take masa a chair suka zauna murna kawai sukeyi. Duk abunnan da sukeyi akan idon Maryam dake lekensu ta window tuni fuskarta ta cike shaf da hawaye wani irin kewar ahalinta takeji lokuta da dama wanda tayi da mahaifinta take tunawa dukawa tayi kasa a hankali take furta "kun cuceni kun rabani da farin ciki na, ya Allah ka kawoman dauki " "a gidan nan fa ba'a Kuka"ya fada yana karasowa cikin dakin har gabanta ya duka nesa da ita kadan. Saurin dagowa tayi tana dubansa tare da goge hawaye tace "Yaya Faruq" Kureta yayi da ido sannan yace "meya Saki kuka?, meya hanaki fitowa tarbar Abbanki? "duka ya jefa mata wannan tambayar. A hankali ta dago daga takuren da take ta nuna kayan jikinshi a tsorace tace "pls ka canza kaya, ina tsoron wannan". Murmushin sa me wuyar gani ya subuce masa yace "gashi kina gidan sojoji, kice kina tsoron soja, wasa kike ko". Matsowa yayi kadan da sauri ta hade kanta da gado zuciyarta na bugawa, gani yayi da gaske tana tsoro yasa yaja da baya yace "kije Amma na kira ",ganin ya juya zai fita yasa ta sauke ajiyar zuciya ta mike ta shiga toilet ta wanke fuskarta sannan ta fito, Ibtisam ce kawai a palon kusa da ita tazo tace "Ibtihal ina Amma "ganin irin kallon da take mata yasa ta gane Ibtisam ce mikewa tayi a fusace tace "nayi maki kama da wannan wacce batasan ciwan kanta ba?, karki kuma kuskuren zuwa kusa dani, inba haka ba zaki raina kanki"tsaki taja tare da tureta cikin sauri Faruq ya riketa ta fada a jikinsa, idanuwanta ta rumtse tana sauraran tajita kasa don ta sadakas, jinta a jikin mutum yasa ta bude idanuwanta dahar Sun soma canza launi tana kare masa kallo yacce ya murtuke fuska, itakam Ibtisam tuni ta soma rawar tsoro tana zare ido, kallonsu Ibtihal ta somayi tana murmushin mugunta tanawa Ibtisam gwalo, sosai Faruq da Maryam suka birgeta ta fara ayyana abubuwa da dama a ranta.janye Maryam yayi daga jikinsa ya zabgawa Ibtisam mari gigicewa tayi ta kwarara uban ihu, kallonta kawai yayi ta hadiye kukan "ke wacce irin Jakka ce, baki ganin yarda take?, ranar karshe a yau dazan kuma ganin ko kallon banza Kin mata, apologize now". wani irin tukukin bakin ciki ya taso mata hawaye share share a fuska baki na gyarma tace "am sorry"da gudu tayi stairs tana kuka wewe wata irin tsanar Maryam ke dawo mata. "oya Ibtihal ki kaita dakin Amma"juyawa yayi yabar wurin. zaro ido Ibtihal tayi tace "kai ashe yasan na fito " Kama hannun Maryam tayi suka wuce dakin Amma da sallama suka shiga dakin, da murmushi Daddy ya ansa sallamar tasu yace "barka da zuwa y'ata Maryama takwarar uwar gida ". Mamaki ya kama Maryam ya akai yasan sunanta kodai har sunyi magana da Amma, itama da murmushin ta karasa har kasa ta duka cike da kunya tace "Daddy na sameka lafiya, sannu da dawowa ". "yauwa Maryama ya karfin jiki? ". "Alhmdllh Daddy " "to inaso ki Saki jikinki kinji, nan ki daukeshi kamar gidan mahaifinki, na daukeki kamarsu Ibtihal, dan Allah karnaji karna gani,Allah ya saukeki lafiya kinji " da Ameen suka amsa sannan sukabar dakin tana cike da jin dadi da ganin karamci irin na wannan ahalin. Maji Dad'i✍🏻 🍇🍇🍇🍇🍇🍇🍇🍇🍇 *بسم الله الرحمن الرحيم* *____________________________________* *🌈🇰AINUWA 🇼RITER'S✍🏼* *🇦SSOCIATION🤝🏻* ```{United we stand and succeed;Our ambition is to entertain & motivate the mind of readers}``` https://www.Facebook.com/kainuwawritersassociation *____________________________________* 🍇🍇🍇🍇🍇🍇🍇🍇 *DAFIN SO* 🍇🍇🍇🍇🍇🍇🍇🍇 Story and writing by *Maryam Ismail* *MAJI DAD'IN KAINUWA CE* ✍🏻 facebook Maryam ismail(maji dadi) Inster maryam maji dad'i Page 81 to 82 After some days. Tsaye yake jikin mirrow yayi wanka cikin suit Navy colour sai inner fara sosai kayan suka karbi jikinshi, sai fitar da sihirtaccen kamshi yakeyi hannunsa sakace yake da agogon gucci sai sheki takeyi Black colour ga shoe dinshi Black, daidai lokacin ya gama gyara yalwataccen sumarshi sannan ya juyo masha Allah shine abunda na iya fad'a sosai Ahmad ya kara kyau dukda kallo d'aya zaki iya gano ramar da yayi sosai,jakar laptop dinshi ya dauka da car Key dinsa yabar dakin, cikin izza da mulki yake taka stairs din har zuwa kasa, tun kafin ya iso Hanan ta tsura masa manya manyan idanuwanta don sosai ya mata kyau, wani mugun kallo ya wurga mata ba shiri ta juya fuskarta,maganar Umma ce ta dawo dashi daga kallon da yake mata, ba tare daya d'ago ba yace "Good morning " Bata ansa ba tace "maza taso yau dole kaci abinci, kakoga yacce ka koma kamar ba Ahmad dina ba ". Sai lokacin ya kalleta ya mike zuwa kusa da ita ,zama kawai yayi bece da ita komai ba yana kallon yacce take cika plate da chip's ga farfesun y'an ciki ga Tea ta hada a mug duka ta tura a gabansa, zaro kyawawan idanuwansa yayi alamar ya tsorata da ganin duk wannan abincin a cikinsa akeso ya shige. "ka tsaya kallo, karnaji bakinka a wurin naga babu komai a table din "ta fada fuska daure. Bece komai ba ya soma shan Tea din a hankali beko sha rabi ba ya ajiye ya soma kai loman farko na chip's a bakinsa a hankali ya soma taunawa kamar mecin magani ya hadiye da kyar, kwabe fuska yayi yana kallon Umma, kauda kai kawai tayi a lokacinne Daddy ya soma kiranta mikewa tayi tabar parlon, kamar jira yake ya dauki kayanshi ya yayi waje da sauri daidai bakin kofa yaci karo da Granny baya yayi ya dafe kai, "innalillahi ni Grandy Madu saurin me kakeyi haka zaka hankadeni eyi uban ukku "(sunan da ta kuma saka masa kenan wai za'a haifamai yan ukkun dabai sani ba. "please kibarni na wuce"ya fada, kafin tayi wani yunkuri ya fice ta gefanta da sauri ya shige mota yabar gidan, "uban y'an ukku"abunda ya fada kenan dukan sitiyari ,yanzu idan da gaske Jannat ta haifa masa yara ukku ya zaiyi ya gane yaransa,yanzu ko tana ina?, wake kula da hakkin daya kamata ace shiya kula dashi, lallai bazai taba yafewa kanshi ba inhar wani abu ya sameta ji yayi zuciyarsa ta tsananta bugu ga wani zafi da take masa dakyar ya idasa tuka kanshi zuwa asibitin ,beko ansa gaisuwar da ake masa harya isa office dinsa ya zauna kansa ya hada da table yana numfashi sama sama da alamun Asthma dishi zata tashi ga zuciyarsa da yakeji kamar ya fasa kirjinsa ya fiddota, jin soyayyar Jannat yakeyi tana kara ratsashi duk wani Second, tuni idanuwansa sukayi jajir ya soma fita hayyacinsa, "hlo Guy harka iso kenan"turus Sadeeq yayi yana kallon ikon Allah, da sauri ya karasa ya dagosa yana jijjigasa, allurar da ake masa ta jijiya ya dauko ya masa duk ACn dake office din amman zufa yakeyi, a hankali numfashinsa ya soma daidaita, a bed din dakin ya dorasa ya masa allurar bacci kodon zuciyarsa ta huta da tunani saida ya tabbatar komai yayi daidai sannan ya fita yaja kofar yana tunanin yaushe abokinsa zai fita daga wannan kaddarar data samesa tabbas Jannat itace farin cikin abokinsa dole duk inda take ya nemota kodon ceton rayuwar abokinsa bazai iya jurar rashinsa ba. ************ hawayen idonsa ya goge yace "Hajiya don Allah ki taimake ni wallahi bazan iya yin aure ba a yanzu, Jannat ita kadaice macen da zuciyata keso kuma ta aminta da ita ". "Ashman ka rufemun baki na riga na gama magana, aure ba fashi kasan Kana sonta ka gujeta, na riga na gama magana ".Hajiya ta fada a tsawace. Wasu hawayen bakin ciki da takaici suka zubo masa yace "kina so ki rasani ko?, to zan mutu na barki, amman inaso ki sani Hajiya Madinat ba matar aure bace, idan kuma kika matsa na aureta zan gudu na barki har abada, komai ya faru ita ta janyo ae ". "idan ka fasa Ashman meka nema ka rasa, toma wai dole tayi maka akan duk shawarar data baka, kaika lalatata don haka aure ba fashi " "ae ki tambayeta bani na fara b'ata ta ba, kuma yanzu haka ba wurina take ba, tana da wasu mazan a waje, laifi ne na aekata a rashin sani, kuma kullun ina rokon Allah ya yafeman, kuma duk inda Jannat take zan bita koda zan rasa komai nawa ina son In gyara abunda na bata ". be jira me zatace ba yabar parlon yanajin tsabar takaici da tsanar Madinat a ransa beko kula Adnan dake masa magana ba ya shige daki. Maji dad'i ✍🏻 🍇🍇🍇🍇🍇🍇🍇🍇🍇 *بسم الله الرحمن الرحيم* *____________________________________* *🌈🇰AINUWA 🇼RITER'S✍🏼* *🇦SSOCIATION🤝🏻* ```{United we stand and succeed;Our ambition is to entertain & motivate the mind of readers}``` https://www.Facebook.com/kainuwawritersassociation *____________________________________* 🍇🍇🍇🍇🍇🍇🍇🍇 *DAFIN SO* 🍇🍇🍇🍇🍇🍇🍇🍇 Story and writing by *Maryam Ismail* *MAJI DAD'IN KAINUWA CE* ✍🏻 facebook Maryam ismail(maji dadi) Inster maryam maji dad'i Page 81 to 82 After some days. Tsaye yake jikin mirrow yayi wanka cikin suit Navy colour sai inner fara sosai kayan suka karbi jikinshi, sai fitar da sihirtaccen kamshi yakeyi hannunsa sakace yake da agogon gucci sai sheki takeyi Black colour ga shoe dinshi Black, daidai lokacin ya gama gyara yalwataccen sumarshi sannan ya juyo masha Allah shine abunda na iya fad'a sosai Ahmad ya kara kyau dukda kallo d'aya zaki iya gano ramar da yayi sosai,jakar laptop dinshi ya dauka da car Key dinsa yabar dakin, cikin izza da mulki yake taka stairs din har zuwa kasa, tun kafin ya iso Hanan ta tsura masa manya manyan idanuwanta don sosai ya mata kyau, wani mugun kallo ya wurga mata ba shiri ta juya fuskarta,maganar Umma ce ta dawo dashi daga kallon da yake mata, ba tare daya d'ago ba yace "Good morning " Bata ansa ba tace "maza taso yau dole kaci abinci, kakoga yacce ka koma kamar ba Ahmad dina ba ". Sai lokacin ya kalleta ya mike zuwa kusa da ita ,zama kawai yayi bece da ita komai ba yana kallon yacce take cika plate da chip's ga farfesun y'an ciki ga Tea ta hada a mug duka ta tura a gabansa, zaro kyawawan idanuwansa yayi alamar ya tsorata da ganin duk wannan abincin a cikinsa akeso ya shige. "ka tsaya kallo, karnaji bakinka a wurin naga babu komai a table din "ta fada fuska daure. Bece komai ba ya soma shan Tea din a hankali beko sha rabi ba ya ajiye ya soma kai loman farko na chip's a bakinsa a hankali ya soma taunawa kamar mecin magani ya hadiye da kyar, kwabe fuska yayi yana kallon Umma, kauda kai kawai tayi a lokacinne Daddy ya soma kiranta mikewa tayi tabar parlon, kamar jira yake ya dauki kayanshi ya yayi waje da sauri daidai bakin kofa yaci karo da Granny baya yayi ya dafe kai, "innalillahi ni Grandy Madu saurin me kakeyi haka zaka hankadeni eyi uban ukku "(sunan da ta kuma saka masa kenan wai za'a haifamai yan ukkun dabai sani ba. "please kibarni na wuce"ya fada, kafin tayi wani yunkuri ya fice ta gefanta da sauri ya shige mota yabar gidan, "uban y'an ukku"abunda ya fada kenan dukan sitiyari ,yanzu idan da gaske Jannat ta haifa masa yara ukku ya zaiyi ya gane yaransa,yanzu ko tana ina?, wake kula da hakkin daya kamata ace shiya kula dashi, lallai bazai taba yafewa kanshi ba inhar wani abu ya sameta ji yayi zuciyarsa ta tsananta bugu ga wani zafi da take masa dakyar ya idasa tuka kanshi zuwa asibitin ,beko ansa gaisuwar da ake masa harya isa office dinsa ya zauna kansa ya hada da table yana numfashi sama sama da alamun Asthma dishi zata tashi ga zuciyarsa da yakeji kamar ya fasa kirjinsa ya fiddota, jin soyayyar Jannat yakeyi tana kara ratsashi duk wani Second, tuni idanuwansa sukayi jajir ya soma fita hayyacinsa, "hlo Guy harka iso kenan"turus Sadeeq yayi yana kallon ikon Allah, da sauri ya karasa ya dagosa yana jijjigasa, allurar da ake masa ta jijiya ya dauko ya masa duk ACn dake office din amman zufa yakeyi, a hankali numfashinsa ya soma daidaita, a bed din dakin ya dorasa ya masa allurar bacci kodon zuciyarsa ta huta da tunani saida ya tabbatar komai yayi daidai sannan ya fita yaja kofar yana tunanin yaushe abokinsa zai fita daga wannan kaddarar data samesa tabbas Jannat itace farin cikin abokinsa dole duk inda take ya nemota kodon ceton rayuwar abokinsa bazai iya jurar rashinsa ba. ************ hawayen idonsa ya goge yace "Hajiya don Allah ki taimake ni wallahi bazan iya yin aure ba a yanzu, Jannat ita kadaice macen da zuciyata keso kuma ta aminta da ita ". "Ashman ka rufemun baki na riga na gama magana, aure ba fashi kasan Kana sonta ka gujeta, na riga na gama magana ".Hajiya ta fada a tsawace. Wasu hawayen bakin ciki da takaici suka zubo masa yace "kina so ki rasani ko?, to zan mutu na barki, amman inaso ki sani Hajiya Madinat ba matar aure bace, idan kuma kika matsa na aureta zan gudu na barki har abada, komai ya faru ita ta janyo ae ". "idan ka fasa Ashman meka nema ka rasa, toma wai dole tayi maka akan duk shawarar data baka, kaika lalatata don haka aure ba fashi " "ae ki tambayeta bani na fara b'ata ta ba, kuma yanzu haka ba wurina take ba, tana da wasu mazan a waje, laifi ne na aekata a rashin sani, kuma kullun ina rokon Allah ya yafeman, kuma duk inda Jannat take zan bita koda zan rasa komai nawa ina son In gyara abunda na bata ". be jira me zatace ba yabar parlon yanajin tsabar takaici da tsanar Madinat a ransa beko kula Adnan dake masa magana ba ya shige daki. Maji dad'i ✍🏻 *بسم الله الرحمن الرحيم* *____________________________________* *🌈🇰AINUWA 🇼RITER'S✍🏼* *🇦SSOCIATION🤝🏻* ```{United we stand and succeed;Our ambition is to entertain & motivate the mind of readers}``` https://www.Facebook.com/kainuwawritersassociation *____________________________________* 🍇🍇🍇🍇🍇🍇🍇🍇 *DAFIN SO* 🍇🍇🍇🍇🍇🍇🍇🍇 Story and writing by *Maryam Ismail* *MAJI DAD'IN KAINUWA CE* ✍🏻 facebook Maryam ismail(maji dadi) Inster maryam maji dad'i Page 83 to 84 Banko kofar yayi da sauri ga tsabar takaici kamar ya hadiyi rai ya mutu, da dauri Adnan ya karasa wurin Umma yace "Umma me yake faruwa?" "haba rabu dashi Adnan duk iskancinshi na shirya masa yanzu, yaro yaki jin rarrashi, tona gaji da zaman aure zan masa kuma da Madina inyaso ya hadiye rai ya mutu ". "Madinat fa kikace Umma, don Allah ki Aura masa kowa banda Madinat, ina rokon wannan alfarmar Umma"ya karashe maganar yana hade hannuwansa duka biyu alamar roko. "yasan bazai iya ba ya fara?, shin ita ba mutum bace daya lalata mata rayuwa, hakan Kana ganin adalci ne abarta kawai "Umma ta fada. "tabbas babu adalcin daya wuce wannan, kiwa Ashman aure amman bada karuwar data kasa tsayawa namiji daya ba, karshe ma yanzu haka gidan wani take zaune bada iyayenta ba, sannan duk abunda ya faru munafircinta ne ita ta lalata komai Umma, idan har akayi auran nan idan soyayyar Janna bata kashe Ashman ba to tabbas wata cutar zata kashe shi ta dalilin Madona, Umma don Allah kiyi tunani akai "ya kare maganar yana marairaice fuska. "shikenan tashi kaje zanyi tunani akan wannan ". Godiya yawa Umma sosai sannan yabar gida ba tare daya kuma kula Ashman ba. Ashman kam takaici ya isheshi ya rasa wacce duniya yake dukya fasa kayan dakinsa sai huci yake a haka baccin wahala ya daukeshi. ************ "Momy me kikeyi anan bayan gida kuma? "Sulaiman ya tambaya tare da rike duka hannuwanta biyu yana kallonta "Momy badai tunani kikeyi ba, ki tausaya mana kodon lafiyarki Momy na " "Sulaiman tunani ya zama dole gareni, ya kake tunanin zan iya daina tunani akan y'ata mace kwara daya tak da kaddara ta fadawa, ace na bude ido babu Maryama a gabana, yanzu wayasan inda take, Allah baxai taba yafe duk wani hakkinta akanmu ba, bayan mune mukai mata gatan dahar ta koma haka,shin ku baku damu da yar uwarku bane ,wacce irin zuciya ce gareku? ". "Umma yin shiru baya nufin mun manta da ita, duk abunda nakewa janna inayine don gudun lalacewar rayuwarta bawai don bana sonta ba, Momy aduk gidan nan babu wanda nakeso kamar yacce nakeson Jannat, nasan kowa yaji zaiyi mamaki, ina takura mata ne dukdon rayuwarta tayi kyau, saidai ina gini ana rushemun shiyasa na zare hannuna bawai don bana sonta ba, Momy ina son yar uwata kuma insha Allah zata dawo garemu ki daina damuwa". Karo na farko aduk watannin da Abba ya kori Janna sai yau ya fara jin be kyauta ba da alamun nadama, tabbas shine wanda ya ruguza rayuwar y'arsa kuma mamadin yayi gyara saiya koreta, ji yayi zuciyarsa ba dadi kewar y'arsa ta dawo masa, kai tsaye parlo ya nufa anan ya samu su Inna tanata fafatawa da Sawam don shima yanzu yayi baki. "kaji shegen yaro, kaima ka lalace ko, to wallahi kabi a hankali kafin nasa kaima kabar gidan "Inna ta fada. "innabar gidan ke ki zauna tsaron duniya a ciki, ae komai yake faruwa dasa hannunki baku kuka lalata Janna dinba ba'a da ikon a mata gyara, toma meye na tada hankali bayan kawo maku abunda kuka aekata nema tayi, wallahi hakkin yarinyar nan baxai barki ba, tsohuwa Kin matso ga kabari amman Kin fitini mutane ". kuka sosai ta rushe dashi tana tafa hannuwa "Sawam nika zaga, ni kake cewa na mutu, tsigagge marar tarbiya, Allah ya isarmun ME kama da tsohon jakki ". Beko kula taba yabar mata parlon ya wuce Abba shima ko kallonsa beyi ba. "yanzu a gabanka Abdullahi harka haifi yaran da zasuna wulakantani?" da sauri ya matso gabanta "Innata don Allah kiyi hakuri zan masu magana, bazasu sake ba". "yadai fi maka "mikewa tayi tabar dakin tana shartar majina da habar zani. Shima dakinshi ya wuce nadama fal aranshi, gidanshi mai cike da farin ciki da walwala shine yanzu ya koma kamar filin yaki kuma dukta silarshi, dole yasan abunyi kam. *ADAMAWA* zaune take akan Chair rigar Buba ce ta shadda Blue colour jikinta ta daura kallabi kamar gwargwaro tayi fari tayi kyau sosai ga y'ar kiba da tayi, cikinta yayi babba sosai ya fito dakyar take tafiya kimanin cikin wata Takwas (8),Amman yayi kamar wata tara, apple ne hannunta tanaci a hankali, lekenta yakeyi ta window komai Amira (sunan da suke kiranta dashi kenan, saboda Sunan Amma ne) tayi burgeshi yakeyi tun bayan rasuwar Minal be taba ganin matar dayake soba kamar Amira komai tayi sai yaga kamar Minal ce, amman cike yake da tsoro karya rasata itama wurin haihuwa shine abunda yake tashin hankalinsa kullun yana rokon Allah daya sauketa lafiya. Da gudu Mahmoud ya fito yana kiran "Aunty ,Aunty "daram ya haye bisa cinyarta yana haki. murmushi tayi ta shafa kanshi tace "wa kuma ka tsokana ". Ibtihal ce ta fito, tana jefa masa harara, kafin tayi magana taji muryar Yaya Faruq yana cewa "haba Muhamud baka ganin ya Aunty take, ka daina zama akanta pls " "yaya bafa komai zan iya har goyonshi mafa"Janna ta bashi amsa. Murmushi ya subuce masa yace "yace oya tashi ki ruga mu gani ". zaro ido tayi alamar tsoro, kokarin mikewa ta somayi ta kasa kwabe fuska tayi rau rau da ido. dariya Ibtihal ta kwashe dashi tana mata gwalo. Maji dad'i✍🏻 *بسم الله الرحمن الرحيم* *____________________________________* *🌈🇰AINUWA 🇼RITER'S✍🏼* *🇦SSOCIATION🤝🏻* ```{United we stand and succeed;Our ambition is to entertain & motivate the mind of readers}``` https://www.Facebook.com/kainuwawritersassociation *____________________________________* 🍇🍇🍇🍇🍇🍇🍇🍇 *DAFIN SO* 🍇🍇🍇🍇🍇🍇🍇🍇 Story and writing by *Maryam Ismail* *MAJI DAD'IN KAINUWA CE* ✍🏻 facebook Maryam ismail(maji dadi) Inster maryam maji dad'i Page 85 to 86 Pillow din Chair ta dauka ta jefa mata ta kwabe fuska kamar ta saka ihu, tana harararta, matsowa Ibtihal tayi tana kokarin tashinta amman ta kasa, Ammi ce ta fito tana fadin "me kuma akewa wannan dariyar ". "da y'arki Ammi, ta kasa tashi "Faruq ya fada yana danne dariyar data taso masa. "shine kuka sakata gaba kuna mata dariya, rabu dasu, itama Ibtihal din aure zan mata ki rama dariyarki ". Takowa takeyi cikin isa har zuwa cikin parlon tana taunar Gum sai kara yakeyi, da gangan tabi ta saitin Jannat ta take mata k'afa da Shoe dinta masu tsini. Wani irin zugi taji ya ziyarci duka kwalwarta xuwa sassan jikinta, ihu takesonyi amman ganin Faruq Wurin yasa ta toshe bakinta tare da rumtse idanuwanta, hawaye na shirin fitowa,ta makara kam don ya dade da ganin abunda Ibtisam tayi, shima zama yayi, yayi crossing legs dinsa yana kare mata kallo. Itakam kamar batayi komai ba ta zauna tana fiddo waya ta soma Chart, duka dakin tsaye sukayi suna kallonta, Ibtihal na jinjina mugunta irinta y'ar uwarta kasa shiru tayi tace "Haba Ibti bakya ganin irin takata da kikayi, amman kamar Kin taka icce ". "dallah malama ki rufamun baki a wajen, uwar kalar dangi, ita bata da bakin magana saike uwar iyayi, to ki rama mat......"idasa hadiye maganarta tayi ganin Faruq zaune ya kura mata ido, ita koda ta fito bata lura dashi a parlon ba, zare ido ta somayi tana gyarma don tasan yau ta gama yawo zataji jibga ne. Kawar da kai yayi sannan yace "you idiot come here ". Tsoro karara ya bayyana a fuskarta baki na kyarma tace "ah....ah Yaya Allah ban kula ba, i'm sorry pls ". "na tambayeki wani abu ba "ya fada kamar bashi yayi maganar ba. Zuwa tayi gabansa ta duka, batayi aune ba saijin saukar mari tayi a fuskarta, hawaye ne suka gangaro mata ta dafe wurin, tanajin xafi na ratsa ta. Yunkurawa Jannat tayi da taimakon Ammi ta mike, da kyar ta iya dukawa gabansa tace "Yaya pls kayi hakuri, bata gani ba, kuma ta ban hakuri ". Da mamaki yake binta da kallo, kullun ita kokarinta ta kare Ibtisam, amman ita kuma kamar kara hura mata tsanarta akeyi arai. Wani mugun kallo Ibtisam ta bita dashi babu abunda zaka hango sai tsantsar tsana da kiyayyah a fili, mikes tayi da gudu ta nufi fakinsu. Ammi murmushi tayi don harga Allah tana matukar son Jannat kodon halayyarta masu kyau, dakinta ta wuce tana jin kaunar yarinyar har cikin ranta. Kallonsu suka maida ga TV din dakin da zazzak'ar wak'ar ke tashi ta secret Super Star, batunsu d'aya shine ina ta shige, alumma kowa ta ita sukeyi, bata ida tantance cewa tana da masoya ba saida aka soma karanto sakonni kowa akanta yake magana, take rayuwarta ta baya ta soma dawo mata cikin kai hawaye ne suka soma zubo mata kokarin tashi tayi ta kasa, kamata yayi ta mike tsaye ya rike hannunta tana jan kafarta datayi jajir, a hankali ya bita harta haye benen ta shiga dakinta, a bed ya zaunar da ita, idanu ya zura mata yana kwab'e fuska, zabura tayi tana maida numfashi. hakan yayi daidai da fashewar glass cup din dake hannun Ahmad jini ya soma zuba, bakinsa ya soma kyarma. "yadai, ki nutsu mana, meye matsalar ". "Yaya Ahmad "abunda bakinta ya iya furtawa kenan. "kinga ki daina kuka To, yana lafiya kinji, kinga lokacin haihuwarki ya taho ba'son kina damuwa ki daure kinji,bana son kukanki pls". gyada kai tayi tana share hawayenta, tana kakaro murmushi. "Umma, ban fahimci me kike fada mun ba "Ahmad ya fada fuska cike da damuwa. "cewa nayi ya kamata kayi aure nanda wata biyu, kuma Hanan ce matar da zaka Aura, ina fatan yanzu Kaji mena fad'a ba " dukawa yayi akan kafafunshi ya kasa magana yana fadin "U..m.. m..a "muryarsa ta shake dakyar ya fizgo maganar yace "pls Umma don Allah kada ku ida rusamun rayuwa, bazan iya son kowa ba sai ita, itace farin ciki na, idan kika tilasta nayi aure yanxu zan cuci Hanan don bazan taba iya kula da ita ba". hannu ta daga masa alamar ya isa "bana son zancen banza Ahmad har yanzu baka manta da wannan asararriyar karuwar yarinyar nan ba, to bari Kaji ko mutuwa zakayi saidai ka mutu aure anyi an gama ". "karuwa, karuwa, shi kowa ke fada kuma bancin babu wanda yasan komai akai, So d'aya (na maryam Ismail) ne kuma na bada shi ga Janna zan mutu da sonta araina, Umma ki taimaka mun na nemi yafiyar laifin dana aekata, ki ceci rayuwa ta ". "mtswww aekin banza "ta mike tabar wurin. glass Jug din dake gabansa ya dauka yayi jifa dashi ya tarwatse akan glass table din dake wurin, jifa ya somayi da duk wani abu dake gabansa yayinda zuciyarsa ke zafi kamar ta fasa kirjinsa ya fito, ihu ya kurma ya fadi a wurin, dukya jiwa jikinsa ciwo, da gudu Hanan da Sadeeq wanda shigowarsa gidan kenan sukayo dakinsa, Granny ma ta tufa masu baya, kuka Hanan ta Saki tayi kansa da gudu ta rike hannunsa da yake kokarin daurawa a kwalba, d'an kwalinta ta cire tana daure masa hannun, mugun kallo yake jefa mata tureta yayi yana dafe zuciya, lumfashinsa ya soma Sama sama, Sadeeq ya rungumesa ya sume a hannunsa. Kuka Granny ta Saki tana kiran sunanshi. Maji d'adi ✍🏻 *بسم الله الرحمن الرحيم* *____________________________________* *🌈🇰AINUWA 🇼RITER'S✍🏼* *🇦SSOCIATION🤝🏻* ```{United we stand and succeed;Our ambition is to entertain & motivate the mind of readers}``` https://www.Facebook.com/kainuwawritersassociation *____________________________________* 🍇🍇🍇🍇🍇🍇🍇🍇 *DAFIN SO* 🍇🍇🍇🍇🍇🍇🍇🍇 Story and writing by *Maryam Ismail* *MAJI DAD'IN KAINUWA CE* ✍🏻 facebook Maryam ismail(maji dadi) Inster maryam maji dad'i Page 87 to 88 Ko motsi beyi ba, girgizashi Sadeeq keyi amman shiru saman bed ya maidashi ya dauko kayan aeki yana basa taimakon gaggawa, dukya rude, Hanan kuka take kamar ranta zai fita, "pls kudan bani wuri"saida Granny ta kamata sannan suka fita, cikin ikon Allah Ahmad ya karbi numfashi da Sadeeq ke hura mashi, Jannat, Jannat shine abunda yake furtawa yana surutai, allurar bacci ya masa, anan bacci ya daukesa, ajiyar zuciya ya sauke yana mamakin irin son da Ahmad yakewa Jannat, wanda ko magana be cika yiba sai gashi son wacce besan ina take ba sonta na neman zautar dashi. Rufeshi yayi da Duvet sannan ya tattara kayanshi ya fito, a parlo ya samesu kowa ya jefo masa tambayar ya yake amman banda Umma wanda abun ya dameta a rai saidai ba zata iya fifita soyayyar d'anta akan ta Hanan ba. Zama yayi yana goge gumi yace "Alhmdllh, amman yanxu zuciyarsa takai matakin karshe yanzu, inhar aka takura shi, kuma be samu abunda yake so ba, to ko yaushe zamu iya rasashi, zuciyarsa tayi sanyi bata da karfin iya daukar ko wacce irin damuwa yanzu, saidai muyi masa addu'a kawai, anjima zan kawo masa Drugs "bece komai ba ya mike yabar gidan, hawaye ne ke zubowa a fuskar Hanan basa ko tsayawa, mikewa tayi kai tsaye dakinta ta shiga ta dauki laptop ta soma bincike, a ranta ta daura aniyar duk inda Jannat take zata kawowa Ahmad ita, zata sadaukar da Soyayyarta garesa, ranta fansa ne garesa. After one month Kayan lefe ne aketa dubawa gidan a cike, kaya ne har kaya sunyi matukar kyau akwati 8,"yanzu yaushe za'a Kai kayan lefen nan? ".Umma jamila ta tambaya kanwar Hajiya. "gobe ne mana, munyi magana da Hajiya Karimar ae ". Sallamar Ashman da Adnan ne ta katse masu maganar da sukeyi, "yauwa Angunan Sun iso kenan, kuzo ku duba kayan "Umma Jamila ta fad'a. Ashman beko kalleta ba yace "komai kuka saka yayi "be jira ansarta ba yabar parlon yanajin tukukin bakin ciki na taso masa. "waikam yaron nan be saluda da duniya, yanzu ina yasan inda wata Jannat take bayan shiya yaudareta ya lalata mata rayuwa sai yanzu kuma yazo yana neman wata damar a wurinta". "rabu da iskancin yaran yanzu, auren shi dai da Mubaraka babu fashi wallahi(mubaraka yarinyar kawar Hajiya ce, lokacin da yaki amincewa da auran Madinat shine ta nema masa auran y'ar aminiyarta akayi sa'a kam itama ta dade da soyayyar Ashman a ranta ".Hajiya ta fada. Key din mota ya dauko ya fito shida Adnan yanzu kam ko kallonsu beyiba yayi waje abunsa, Gidansa daya zame masa wurin hutawa nan suka nufa, a parlo nan suka samu Madinat zaune akan chair tana kurbar lemu hankali kwance ga TV tana kallo. Ko Kadan Ashman beyi mamaki ba don yasan tana da Key din gidan, katse masa tunani tayi ta mike tana zagayesa tace "your welcome my Dear, naji dadin zuwanka akan lokaci, don tun dazu kai nake jira, ina da magana da kai ". Hannu yasa ya fizgota "ki daina zagayeni, kiyi abunda ya kawoki kafin lokaci ya kure maki "ya kare maganar yana nunata da yatsa. "meye na daukar zafin haka, naji ance zakayi aure, shine nazo maka da mafita da fada maka abunda ya dace kayi, Ashman ka kalleni indai ina da rai baka isa ka auri ko wacce y'a Mace ba, Kai baka isa ka yaudareni ba, yanzu nazo na sanar maka cewa ina dauke da cikinka na tsawon wata hudu kuma na tabbata naka ne, so mafita daya ce kazo muyi aure mu rike cikinmu mu tallafi abunda muka haifa ko kuma na tona maka asiri a gidan sirikanka ". Rabon da Ashman yayi dariya harya manta ,amman yau yayi dariya harda rike ciki ya zauna a chair ya dora kafa daya kan daya yace "ke wacce irin jahilace bana da lvr, kin manta wanene Ashman ko, to inaso ki sani yacce kikabar cikin mahaifiyarki haka bazaki taba samunaba har abada, niba zan auri karuwa me zaman Kanta ba, nida kin taimaka mun kinje gidan surikan nawa wata kila su dauki maganarki kosa fasa auran da kinman babban taimako ". wata irin zuciyace ta ciyota ta soma dura ashariya dan kaza kazanka wallahi baka isa ba " Wasu kyawawan maruka guda biyu ya falla mata, saida ta gigice ta kurma uban ihu, kafin kace me ya zare belt ya soma jibgarta ta ko ina tana ihu, sai lokacin Adnan ya soma basa hakuri da kokarin rikesa amman ina saida yai mata jina jina ya taka mata ciki sannan Adnan yayi nasarar kwace ta, hawaye ne suka zubowa Ashman ya fada kan chair Yana fadin "Allah ya isa tsakanina dake, kekam shedaniyace muguwa azzaluma, Allah sai ya biwa baiwar Allah hakkinta, toke hakkin mutum nawa kika dauka ma, har yanzu bazaki saluda ba, na tsaneki Madinat, na tsaneki ki bacemun da gani kafin in lahantaki anan ". kuka takeyi rurus hankalinta tashe ko ina jikinta ciwo yake mata dukta rude, ganin ya yunkura yasa ta baza da gudu tayi hanyar waje tana zabga Allah ya isa kai tsaye gidan Alhajinta ta nufa, shima a tsaye ta iskeshi ya tattaro mata kayanta watse a filin gidan yana haki, wata razananniyar tsawa ya saka mata yace "karki kuskura ki takO nan bana hanaki zuwa wajen wannan kwarton naki ba shine kika saci hanya kika fita, To duk inda zaki saka kafarki ina sani, to kije babu ni babu ke"watsa mata kaya waje yasa akayi, duk magiyar da take masa beji ya damki hannunta ya turata waje ya rufe gidansa, anan ta duka ta rushe da matsanancin kuka hankalinta a matukar tashe. *tofa duniya ta soma juyawa, Madinat baya ko yaya zata kaya* Maji Dad'i ✍🏻 *بسم الله الرحمن الرحيم* *____________________________________* *🌈🇰AINUWA 🇼RITER'S✍🏼* *🇦SSOCIATION🤝🏻* ```{United we stand and succeed;Our ambition is to entertain & motivate the mind of readers}``` https://www.Facebook.com/kainuwawritersassociation *____________________________________* 🍇🍇🍇🍇🍇🍇🍇🍇 *DAFIN SO* 🍇🍇🍇🍇🍇🍇🍇🍇 Story and writing by *Maryam Ismail* *MAJI DAD'IN KAINUWA CE* ✍🏻 facebook Maryam ismail(maji dadi) Inster maryam maji dad'i Page 89 to 90 *ADAMAWA* Tun safe data tashi takejin matsanancin ciwan mara hakanan take sauteed tana y'an hidimominta,dakyar taja kafarta zuwa toilet ta watsa ruwa gaban mirrow ta zauna tanajin ciwon na kara tsananta sai faman cije baki takeyi. Sanye ya fito cikin uniform na kakin soji sosai kayan suka karbi jikinsa, ya kara fitowa cikakken namiji Faruq kenan d'a ga General din soji .a dining ya zauna yana shan coffe ganin kowa na harkarsa a gidan amman har yanzu bega Amira ba yasa ya kira Ibtihal "ina Amira?" "na barta zatayi wanka ne? "ta bashi amsa, be kuma cewa komai ba ya mike ya kwashi Keys dinsa ya tafi office. Sosai ta soma galabaita, don ko motsin kirki ta kasa, zufane ke faman tsiyayo mata, dafe take da mararta harta durkushe kasa ta soma zubar da hawaye, ji takeyi kamar ranta zai fita ne dan tsananin zugin da k'asanta ke mata. "kinga Ibtisam ki dubamun Maryama d'aki ko lafiya dukyau bata fitoba ko breakfast banga ta fito ba "Ammi ta fad'a. Kunbure fuska Ibtisam tayi ba yanda ta iya dole taje aeken Ammi, knocking door din ta somayi har kusan sau ukku jin shiru yasa tace "tsiyar d'an talakka kenan, anzo an samu wuri harkin isa in buga kofa kimun banza, bara na sameta tasan ta barni waje "banka kofar tayi ta shiga turus tayi ganinta kwance tanata juye juye ga jini ya soma bin kafafunta, kasa magana tayi ta juyo ta dawo parlo, tace "Ammi kizo kiga yacce takeyi jini a kafanta ". Bata idasa rufe baki ba, Ammi da Ibtihal sukayi d'akinta da gudu, dago Kanta Ammi tayi tana fadin"baki lafiya Maryama baki fada ba, innalillahi wa'inna ilaihir raju'un ,kiban ruwa a Cup, ki kuma kiramun Umar yazo muje asibiti ". A guje Ibtihal ta safko idanuwanta tab da hawaye, tazo daukar wayarta Ibtisam ta rike mata hannu tace "kedai wahalallace harda kuka,kamar wata uwarki ce ba lafiya ". Fizge hannunta tayi tace "kema dai macace, banza marar imani "bata jira ansa ba ta kuma kwasa a guje kitchen ta ebi ruwa a cup ta koma Sama taba Ammi ruwan, wayar Faruq ta soma Kira har sau ukku bai daga ba, sai ana hudun ya dauka ba tare da yace komai ba. "Yaya Sister Amira ba lafiya "ta karashe maganar cikin kuka. Mikewa yayi da sauri yace "subuhanallah, ku shiryata muje asibiti ina zuwa yanzu "ya latse wayar ya fito da sauri. Ammi kam addu'a ta tofa cikin ruwan tana yayyafa mata tana bata kuma tana sha, dogon riga Ammi ta saka mata da hula,har lokacin Kanta na a cinyarta tana mata sannu, itakam sai dauriya takeyi tana cije leb'e. Minti Arba'in ya kawoshi gida saboda tsananin gudun da yayi ko daidaita parking beyi ba ya fito ya shigo gidan da gudu, beko kula Ibtisam dake parlo ba ya haye sama da gudu ya bankada kofar dakinta. Wani irin Murd'awa cikinta yayi ta d'aga hannunta tana rumtse ido, kafin hannunta yakai k'asa ya rike hannunta yana kiran sunanta "kada ki rufe idonki kinji, ina tare dake, zaki haihu lafiya kinji, ki daure kada ki barni kamar Minali na kinji Amira na "dukya rude, Ammi na shirin dagata yaga ta tsaya b'ata lokaci ya sabeta kamar ya dauki Baby yayo waje da gudu, "ki bishi Ibtihal bara na hada kayan da zamuyi amfani dasu zan biyoku "Ammi ta fada. Gyalen Jannat ta yafa akai ta fito da gudu itama bayan mota ta shiga ya daura mata Kanta a cinya, da matukar gudu ya tuka motar ya fice da gudu daga gidan, Kai tsaye asibitin su Dr Salim ya nufa, cikin mintoci ya iso asibitin a harabar wurin suka hadu da Dr Salim kafin a kawo gado ya dauketa da gudu akayi Labour room da ita, kai komo ya kamayi tuni idanuwansa sunyi jajir ga kansa na matukar sara masa,Minal kawai ke dawo masa a rai gani yakeyi kamar zai rasa Amira itama, ko wacce irin addu'a tazo masa arai ita yakeyi yana rokon Allah, Ibtihal kam hawayenta sunki tsayawa zama tayi a chair ta dafe kai Tana tausawa Amira. likitoci ne kanta sunata iya kokarinsu amman abun yaci tura sai wahala take sha, har takai duk wani karfinta ya k'are, sai da kyar da taimakon Allah ta Saki wani irin nishi da karfin gaske Baby ta fito, nurse ta tare babyn, "Alhmdllh "Dr Amina ta fada "akwai saura fa "be idasa rufe bakinsa ba ta kuma wani yunkurin sai Baby ta kuma fad'owa, take komai na jikinta ya sake idanuwanta suka rufe ko numfashi batayi, nurses suka karbi yaran donsu gyarasu, ita kuma likitoci suka hau Kanta. Da sauri Ammi ta iso wurin tace "yaya jikin nata "ji yakeyi kamar daya buda baki sai fashe da kuka, Ibtihal ce tayi karfin halin cewa "suna ciki, be fitoba tukun ". Sai lokacin ya fito yace "Alhmdllh Allah ya sauketa lafiya, a bada kaya "Dr Salim ya fada. Sosai Ibtihal ta Saki murmushi, Ammi ma tace "Alhmdllh ya Allah " "itafa ya take Salim? "Faruq ya tambaya. "muna Kanta dai "ya fada tare da karbar kayan hannun Ammi ya koma ciki. wata mumunar faduwar gaba ta safkowa Faruq tsoro karara ya bayyana a fuskarsa kansa ya dora a kafadar Ammi hawaye suka ziraro masa, shafa kansa tayi alamar rarrashi. Da kyar Dr Amina ta samu Jannat ta karba numfashin da take hura mata, ta soma numfashi, ajiyar zuciya ta soma saukewa, hamdala sukayi kafin aka soma shiryata. "meye aka samu? "Dr ya tambaya. "duka an samu Baby Boy's "Nurse ta basa ansa. murmushi yayi ya karbi yaran an shiryasu cikin Blue kaya da suna matukar kama da juna, "ku canza mata dakin hutu a mata allura donta samu ta huta "yana fadin haka ya fito rike da yaran a Hannunsa,"nizan fara dauka Dr "Ibtihal ta fada ta karbi kyawawan yaran tana jin tsananin farin ciki a ranta da kaunarsu "Ammi kiga masu kyau, kodawa suke kama yaran kamar yaran larabawa ". dafa Kafadar Faruq, Salim yayi yace "ka kwantar da hankalinka nanda mintoci zaka shiga ka ganta,tana shiryawa ne "nannauyar ajiyar zuciya ya sauke cike da jin dadi ya soma godiya ga Allah, sai lokacin ya karbi yaran ya tsura masu ido. *ina masoya Jannat, yaufa ranar kuce, saiku fara shirin zuwa suna* 💃🏻💃🏻😹😹 Maji Dad'i ✍🏻 *بسم الله الرحمن الرحيم* *____________________________________* *🌈🇰AINUWA 🇼RITER'S✍🏼* *🇦SSOCIATION🤝🏻* ```{United we stand and succeed;Our ambition is to entertain & motivate the mind of readers}``` https://www.Facebook.com/kainuwawritersassociation *____________________________________* 🍇🍇🍇🍇🍇🍇🍇🍇 *DAFIN SO* 🍇🍇🍇🍇🍇🍇🍇🍇 Story and writing by *Maryam Ismail* *MAJI DAD'IN KAINUWA CE* ✍🏻 facebook Maryam ismail(maji dadi) Inster maryam maji dad'i Page 91 to 92 Jin wata irin soyayyar yaran na ratsa shi yakeyi Sun masa matukar kyau saidai ya kasa gane dawa suke kama, ko kadan basa kama da Amira, jansa Ibtihal tayi zuwa dakin da aka kwantar da Jannat, kallonta yakeyi tayi masa wani irin fayau bacci takeyi ga drip a hannunta kusa da ita ya zauna yana sakin murmushi, "kallon ya isa haka, a barmun y'ata haka nan "Ammi ta fada. Shafa keya yayi yana murmushi kasa kasa ya ajiye yaran inda take yabar dakin yana godewa Allah daya sauki Amira lafiya. A hankali ta soma bude idanuwanta da har Sun canza kala don wahalar da tasha, Ammi ta kamata ta gyara mata zamanta, tea me kauri Ibtihal ta hada mata, saida Ammi tayi da gaske sannan ta shanyeshi tasha drugs dinta, lumshe idanuwanta tayi tanajin bugun zuciyarta na tsananta, tab'ota da akayi yasa ta bude idanuwanta tana kallon kyakyawar fuskar Faruq dauke da murmushi marar misaltuwa, zama yayi kusa da ita "ki tashi ga yaranmu kisa masu albarka kinji Momy na ". Kawar da Kanta tayi gefe. "bakya son ganin twins Boy's din namu ko? " A razane ta juyo "twin's" ta maimai tana kallon yaran dake hannunsa, take hawaye suka soma zubo mata, Hannunta na rawa ta Karbi yaran ta zura masu ido tana bin ko ina na jikinsu da kallo, komai Nasu na Ahmad ne harta y'an yatsunsu irin nasa ne bakinta na kyarma tace "like father like sons"rungumesu tayi ta fashe da kuka, "am sorry Ki daina kukan nan, kiyi Addu'a Allah ya raya maki su, ni kuma nayi maki alkawari bazasu taba kukan rashin mahaifi ba indai ina raye " Da irin wannan maganganun ya kwantar mata da hankali, kwanansu d'aya aka sallamesu daga asibiti suka koma gida, tasha mamaki babu abunda bata iske ba tun daga bed din yaran da kayan sawa da duk wani abun da suke bukata, ita kanta saida ya cika mata akwati d'aya na kaya, rasa bakin godiya tayi har kwallan dadi saida tayi, Sosai Ammi ke kula da ita da yaranta. Zaune take ta fito wanka, yaron na farko sai faman tsala kuka yakeyi, dayan kam ko yayi kuka muryarsa bata fita sosai beda kuzari sosai, kallonsu kawai takeyi tama rasa me zatayi masu, turo dakin yayi ya shigo da sauri ya tureta ya dauki yaran ya soma jijigasu, kafin ya fara basu fida, nono baya isarsu, saida sukayi shiru ya kalleta yace"yara da haihuwa kwana hudu shine zaki rika sakasu gaba suna kuka ko?, ki daina tun kafin mu bata ,wanne suna kikeso a masu huduba dashi? "ya jefo mata tambaya. Dukar da kai k'asa tayi tana k'ara gyara towel din data rufe kanta dashi, sannan tace "Yaya ka zab'a masu duk d'aya ne. " "no ki fad'a sunan da kike so, yanzu ke keda wannan hakkin". Shiru tayi kamar tana nazari ,sannan tace "asawa Babban Umar Faruq(ARIF) karamin kuma Ahmad (ANIF). Murmushi ne ya subuce masa yace "First Father and Second Father kenan, Allah ya raya su ". Huduba ya masu sannan yace "Amira ina ganin kamar Anif baya da cikakkiyar lafiya, bayan suna zan kaisa a dubasa, Arif ya fishi kuzari da komai ma ". Kai kawai ta gyada yayi murmushi ya mike yabar d'akin, kai tsaye d'akin Ammi yaje ya fad'a mata sunan da aka sakawa yara, tayi murna sosai sannan tayi masu addu'a. Ranar suna ansha shagali, anyi komai cikin wadata da kwanciyar hankali, naira a aljihun Faruq kam ta koka, dan taro sosai Ammi tayi saidai muyi addu'ar Allah ya raya mata yaranta. Sosai ta murmuje tayi kyau abunta, bama zaka tab'a cewa ta haihu ba, duk rabin rainon yaran yana hannun Ibtihal ne da mai aekin daya samo mata,suna zamansu cikin jin dad'i,har gida Dr Salim ya turo Dr ya duba Anif nan yake fad'a masu Asthma ce yaron ke garesa da ciwon zuciya dole a kula dashi sosai, kada ana takura masa da kuma barinsa yana yawan kuka . Tunda Faruq ya fad'a wa Amira hankalinta yayi mugun tashi, rungume yaron tayi ta fashe da kuka tace "kaci sunanka Ahmad Anif babu abunda ka baro na mahaifinka, ina fatan Allah ya tsare man Kai ya baka lafiya ". Da kyar Faruq ya lallasheta yace zai nema masa magani ko a inane kada ta damu ciwo ba mutuwa bane,haka dai Sukaci gaba da rayuwa duk kularta ta maidata akan Anif sukayi shak'uwa sosai ko kad'an bataso yayi nisa da ita. *ABUJA* sukuku ta shigo gidan da k'atuwar jakkar kayanta fuska a kunbure, "yau na shiga ukku ni Goggo meya sameki Madina ?",ta karashe maganar tana sakin roban Hannunta garin tuwon da zasu tuk'a ya b'are a k'asa. kuka ta fashe dashi tazo ta rungumeta, sai lokacin Malam dake alwala ya juyo ya kallesu takaici ne ya kamasa ya girgiza kai yana k'ara godewa Allah daya natsar masa da Faty harya aurar da ita, itama Madina a kullun fatan shiriya yake mata, mikewa yayi yabar gidan dama masallaci zai tafi. zaunar da ita Goggo tayi ta bata ruwa a randa, saida tasha sosai sannan ta soma ajiyar zuciya, "ke bansan iskanci tunda kin huta sai ki fad'amun meke faruwa kuma"Goggo ta fad'a a masife. "Goggo Ashman aure zaiyi, Alhaji Mado ya koreni, Goggo na shiga ukku duk wasu wanda suke tare dani yau Sun gujeni Sun juyamun baya ya zanyi da raina ". Salati Goggo ta Saki tana tafa hannu "shi Atman yake ko ubanwa dan yana kwallon shege tantiri shine zaice aure zaiyi, to wallahi be isa ba, duka zanyi maganinsu y'an iska kawai ki share hawayenki, ina nan baki ba kuka".haka taita sababinta, ita dai Madinat wanka tayi ta hadiyi magani donduk dukan da Ashman ya mata yasa jikinta yayi tsami, baccin wahala ta farayi. ******* sanye yake cikin Farin Kaya yadi yayi matukar kyau ga Hula dara ya murza a kansa ga agogon Gucci daure a tsintsiyar Hannunsa, takalmi yan soke ne kafarsa sai fitar da sihirtaccen kamshi yakeyi, parlo ya fito beko tanka kowa ba ya zura kai zai fice, muryar Umma yaji tace "kai zo nan ka duba wannan kayan ".ji yayi zuciyarsa na neman fashewa badon yaso ba haka yazo yana bin tarin kayan su biscuits da alawa da kallo an cika wuri dasu, "kayan saka bikinka da Hanan ne, kuma baza'a saka da nisa ba,saika fara shiri ". Kai Kawai ya gyad'a bece komai ba ya tashi ya fita, gidan gonar Sadiq yaje yana neman hutawa da zafin da zuciyarsa ke masa anan ya samu Sadiq ,shima be kulasa ba yaci gaba da harkar gabansa, Sadiq kam be wani ji babu dadi ba,don yanzu mishkilancin Ahmad yafi na ko yaushe baya magana ko kad'an aeki ma sai yaga dama yake zuwa. ****** A yaune duban al-umma suka shaida auran Ashman da Mubaraka akan sadaki nera dubu hamsin, ango yasha wanka saidai yak'en dole yakeyi ji yakeyi kamar a mafarki, be bari anyi shagali ba haka akayi bikin shalin alin gara amarya tayi Mothers day, da yamma haka aka kaita gidan auranta wanda iyayenta suka narka dukiya a ciki, amarya sai murna yau burinta ya cika ta auri Ashman da take so tun yarinta, kuma tayi alkawarin zama dashi ta ko wanne hali. *Maji Dad'i* ✍🏻 🍇🍇🍇🍇🍇🍇🍇🍇🍇🍇🍇 *بسم الله الرحمن الرحيم* *____________________________________* *🌈🇰AINUWA 🇼RITER'S✍🏼* *🇦SSOCIATION🤝🏻* ```{United we stand and succeed;Our ambition is to entertain & motivate the mind of readers}``` https://www.Facebook.com/kainuwawritersassociation *____________________________________* 🍇🍇🍇🍇🍇🍇🍇🍇 *DAFIN SO* 🍇🍇🍇🍇🍇🍇🍇🍇 Story and writing by *Maryam Ismail* *MAJI DAD'IN KAINUWA CE* ✍🏻 facebook Maryam ismail(maji dadi) Inster maryam maji dad'i Page 93 to 94 *ina bada hakuri da jina shiru, kunsan rayuwar abubuwa basu Karewa,a kara hakuri my real fans* Zaune yake ya rike babbar riga a hannu ya zame hularsa baya shiru kawai yayi yana jin fadan da iyayen nasa ke masa,kwatakwata hankalinsa ba wurinsu yake ba, shidai kawai yaji Adnan ya tab'ashi alamar ya tashi su tafi, murya ciki ciki ya musu sai da safe, Sannan Suka fita. "Ango kasha kamshi, kaga Angon Mubaraka".abunda Adnan ke fad'a kenan. "wallahi zanci Uwarka, Shege kawai, ae duk da Hannunka aka mun wannan iskancin". "Munahiki kana so kana kaiwa kasuwa, aure dai dole kayi ".da dariya k'asa k'asa ya figi Mota suka bar wurin. Har cikin gida ya rakashi kafin ya baro gidan, Kai tsaye gidan ya shiga babu alamar akwai mutum a gidan d'akinsa ya shiga yayi wanka, ya fito daure da towel, tsaye yayi cak yana kallonta da mugun mamaki, a harzuk'e yace "Ubanwa ya kawoki d'akin nan? " Kyarma ta somayi tana raba ido don ta tsorata sosai, "ina jin tsoro ne Yaya "ta k'are maganar tana hawaye. Dafe Kai yayi "dallah ki rufe mun baki malama, ansan kina tsoron aka maki auran? ". Had'iye kukan tayi dana kyarma, don gani take kamar jibgarta zaiyi, k'asa ta zame tana raba ido. Banza yayi da ita ya karaso cikin d'akin ya shirya, kafin ya haye Bed ya bata baya. Itama anan ta zame tana bacci sai da Asuba ya tasheta shikam ya wuce masallaci. ****** "kaji Iskanci zagayen uwar me kakewa mutane? ",Sadeeq ya tambayeshi. "ka fiye damuna Sadeeq, don Allah ka rabu dani "yana fadin haka ya kuma juya kanshi dake matuk'ar sara masa, duk abun duniya ya masa yawa akai. "solution fa kake so Ahmad, in baka fad'amun damuwarka ba, wa zaka fad'a wa ". "a Gida ne aka kawo kayan saka biki na da wannan Yarinyar ". Jin wani abu Sadeeq yayi har cikin ransa, donko ya dad'e da soyayyar Hanan a zuciyarsa, ya kasa furtawa ne don ganin wanda akeso a aura mata . "kaga akwai mafita,matso kaji ". A kunne ya masa rad'a,murmushi Ahmad yayi yana kallonsa tare da girgiza kai sannan yace "shikenan bara mu gwada sa'a". ******* "waini na rasa meke damunki, wanne irin ciwo ne haka Madinat, ina kika kwaso shi, alamu ya nuna kamar kina da ciki, yaushe rabon da kiyi al'ada?". "Goggo na dad'e "ta bata amsa tana goge baki dukta galabaita ta gama kwarara amai . "amman akwai sakarar yarinya, shine kuma kikayi shiru, so kikeyi ki jawo mun sheri, aeko maza ki shirya asibiti zamu yanzu ". hijab kawai Goggo tasa ta, tasanya Madi gaba suka je Asibiti, gwajin farko aka gano tana da ciki wata biyu, salati Goggo ta Saki cikin tashin hankali tace "likita a zubar dashi yanzu nan ". "bazai yiwuba inko aka zubar dashi zata rasa ranta don bata da cikakkiyar lafiya, sai dai kuyi hakuri kuga abunda Allah zaiyi ". "na mutu wallahi bazan zubarba, haka kawai na kashe kaina, wallahi nafi son raina akan komai, kinga tafiyata ni, yo kaina farau bare naji kunya " .da sababi Madinat tabar asibitin ba arzik'i Goggo ta biyota sai fad'a sukeyi a hanya. ****** Da sallama ya shiga gidan ,cike da farin ciki Umma ta tarbeshi suna gaisawa sannan tace "ina abokin naka, aeni yau nasan fushi yake dani " Sallama Ahmad yayi beko kulasu ba ya wuce d'akin Granny. Maji Dad'i✍🏻 *بسم الله الرحمن الرحيم* *____________________________________* *🌈🇰AINUWA 🇼RITER'S✍🏼* *🇦SSOCIATION🤝🏻* ```{United we stand and succeed;Our ambition is to entertain & motivate the mind of readers}``` https://www.Facebook.com/kainuwawritersassociation *____________________________________* 🍇🍇🍇🍇🍇🍇🍇🍇 *DAFIN SO* 🍇🍇🍇🍇🍇🍇🍇🍇 Story and writing by *Maryam Ismail* *MAJI DAD'IN KAINUWA CE* ✍🏻 facebook Maryam ismail(maji dadi) Inster maryam maji dad'i Page 95 to 96 "ka gani ko, sai fushi yakeyi dani, bayan gata nake so na masa ". "to Ummu sai hakuri ae, insha Allah zai daina"ya bata amsa. "shidai ya sani amman dole yayi aure ae, kuma badai wannan me kama da aljannun ba Allah". Murmushi kawai yayi, yana tunanin wacce irin kiyayyah ce tsakaninta da Jannat. "bari na gaishe da Granny "ya fad'a tare da mikewa. Da Sallama ya shiga dakin Granny "y'ar tsohuwa matsamun na zauna kusa da amaryata". "haba rabani da yaudara irin taka, kazo yau kamun wayau". "haba yaufa dake nake auren,har toshin kaza zan kawo maki na amarci "ya Kare maganar yana zama kusa da ita. Wani harara Ahmad ya jefa masa yace "dallah malam ka zauna kayi abunda ya kawo ka". "D'an nema da yake ta ciyoka ko, taimakonka zanyi idan kuma ka matsamun wallahi zan tafiyata"Sadeeq ya fada. Magana sosai sukayi da Granny kuma Alhmdllh ta fahimcesu, sannan tace kada su damu zatayi abunda ya dace insha Allah. Da farin ciki Ahmad yabar dakin, yaji dadi sosai hankalinsa kwance a ranar,sosai ya sake ranar har mamaki Umma takeyi,a ranar aka saka bikin nan da sati ukku, komai Umma ta soma shirin biki, ko wanne bangare na amarya da ango shirin biki sukeyi, cikin ikon Allah Granny ta fahimtar da Daddy abunda suka tattauna da yaran kuma ya fahimta yayi na'am dashi. ********* Sosai tayi abinci ta gyara ko ina fes, wanka tayi tasha kwalliya cikin atamfarta mai calar Blue sosai ta Karbi jikinta tayi masifar kyau, be dawo gidanba sai wurin 10 kai tsaye dakinsa ya shiga yayi wanka, ya fito yana goge kai da karamin towel, knocking yakeji "come in"ya fada yana murza mai a jikinsa. Tun kafin ta shigo kamshin turarenta ya bide dakin, taku takeyi cikin nutsuwa harta iso kusa dashi ta duka har k'asa tace "ina kwana ",gabanta na dukan ukku ukku tana Tsoron amsar da zata samu dauriya kawai tayi ta shigo,ba kamar data ganshi da towel. Tsab ya gama karantar yanayin da take ciki, kawar dakai gefe yayi yace "lafiya". Murya na rawa ta kuma cewa "your break fast is ready Sir". "nace kiyi girki da ni ne?, ko kuwa nace zan rika cin jagwalwalonki? ". Tuni idonta ya kawo ruwa tace"kayi hakuri, gani nayi ya dace nayi, tunda zamanka nakeyi ". "Owk kije ina zuwa naga ko zan iya daurewa naci ". Murmushi tayi k'asa k'asa don harga Allah taji dadin amsawar da yayi, don ba haka tayi tsammani ba,mikewa tayi tana tafiya, da kallo ya bita ko ina na jikinta rawa yakeyi, donko mubaraka itama ba baya ba wurin kyau. A gaggauce ya shirya cikin k'ananun kaya don fita zaiyi, sai zuba k'amshi yakeyi ya fito, zaune take a parlo da sauri ta mike ta karbi wayoyinsa da Key din motarsa ta bisa baya zuwa dinning, tunda ta bude girkin, kamshinsa ya bide wurin chips ne da farfesun y'an ciki sai ruwan lipton da yaji kayan kamshi, yana yatsine fuska yake cin abincin kamar yana tauna magani(🤣🤣anji dadi anata fuskewa kafin mubaraka ta halbo jirgin mutum).be wani ci sosai ba ya mike ya karbi kayansa tana masa Allah ya tsare bece komai ba ya fice abunsa. Tashi tayi ta soma tattare wurin.Haka rayuwa ta ci gaba da tafiyar masu, tun yana d'an shareta harya fara kulata wani lokacin har fira suke d'anyi, don mubaraka ba daga baya ba. ********** "me kake tunani Abban Sulaiman "Momy ta fada. murmushi yayi yace "ina tunanin rayuwa ne, Momyn Jannat ". da sauri Momy ta dago tana kallon Abba wanda rabon da taji ya Kira sunan Jannat tun ranar daya koreta, wani sanyin dad'i taji a ranta ganin koya sauko ne. janyota yayi zuwa jikinsa yace "kina mamaki ne Umman Jannat? " gyad'a kai kawai tayi tana murmushin itama. "ba abun mamaki bane, dama can sharrin zuciya ne, yanzu kam ina rokon Allah ya nuna mani y'ata kodon na gyara kuskuren dana aekata". Hawayen dad'i ne suka zubowa Momy ta d'aga hannu tana godewa Allah daya nuna mata wannan rana, sosai suka sha soyayyah ranar ran Momy Fes. "uban me kuma kake leke, shege me siffar aljannu "Inna ta fada tana fitowa daga part dinta. "karki kuma cemun shege tunda kinsan Ubana, part dinki na lek'ane ne, wallahi zamu koma da"Sulaiman ya bata amsa. Harara Inna ta watsa masa tace "wallahi Sulaimanu ina raga maka ne saboda wancan matar daka dake dauke da tsohon ciki da tuni nasa anyi waje da kai kaima ". "aeko ke da kinga inda zaki, donni kinsan ba'a wannan dani, tsohuwa kin kusa mutuwa amman ki hayyaci kowa wallahi nayi maganinki"barin wurin yayi yanajin in yana wurin ba hakuri zaiyi ba. "kuma nace Shege, munahiki Allah wannan yaron indai yana gidannan wataran kasheni zaiyi "tanayi tana matse kwallah. dariya Sawam ya fashe dashi yace "dama shine maganinki ae, inkin raina kowa shi Zai saita maki sahu ae, kema saiki tab'o wanda ya fiki ". "kaini naga jaraba, shegun yara duk Sun gado bak'in hali irinna Uwarku, nidai banga ranarku ba, Duka zansa ya koremun ku daga gidan ". "kanki akeji dai, kinga tafiyata "nan ya barta tana sababi. bari mu leka Adamawa Majidad'i✍🏻 *بسم الله الرحمن الرحيم* *____________________________________* *🌈🇰AINUWA 🇼RITER'S✍🏼* *🇦SSOCIATION🤝🏻* ```{United we stand and succeed;Our ambition is to entertain & motivate the mind of readers}``` https://www.Facebook.com/kainuwawritersassociation *____________________________________* 🍇🍇🍇🍇🍇🍇🍇🍇 *DAFIN SO* 🍇🍇🍇🍇🍇🍇🍇🍇 Story and writing by *Maryam Ismail* *MAJI DAD'IN KAINUWA CE* ✍🏻 facebook Maryam ismail(maji dadi) Inster maryam maji dad'i Page 97 to 98 "kinsan Allah zan Kira Yaya Faruq, ki tashi ki kama yara sai zuba kuka sukeyi, kin tsaya kallonsu ". "ni bansan me suke soba, nidai na gaji wallahi abada su "Jannat ta kare magabar tana raurau da ido hawaye ya cika taf a idonta. "mtswww aekin banza, ubanwa ya haifesu da za'a badasu, kin wani damu mutane, to ki daukesu ku tafi gidan ubansu idan akwaishi "Ibtisam ta fad'a. Uwar harare Ibtihal ta jefa mata tace "ke baki daina shiga abunda babu ruwanki ko?, wai harsai yaushe zakiyi hankali ". "dallah malama rufemun baki, ko ciwan kanki baki sani ba kawai kin zama y'ar raino ,to karya nayi inda uban a tafi wurinsa mana, kuma wallahi idan kika kara cemun bana da hankali sai munyi bala'i dake ",zura shoe dinta tayi tabar dakin tana sababi. Itakam Jannat hawaye yaki k'afewa daga fuskarta, ashe bata huta da wahala ba, ashe gori bazai kare mata ba, lallai Uba daraja ne ga yaransa sai yanzu take kara jin ciwan abunda Ashman da Madinat suka mata, bata tabbatar Sun gama tarwatsa mata rayuwa ba sai yanzu,dafa kan yaranta tayi hawayenta suka zuba akan fuskarsu tace "mahaifinku na sanku, yana kuma kaunarku kaddara ce ta rabaku kuma ina fatan ko bayan raina ta sake had'aku ". Zuru yaran sukayi mata, wanda sunyi wayau sosai gasu bulbul abunsu kwanin sha'awa, sai halba kafafu suke suna gwaranci, jin tausayin yara na ratsata tayi, dafa kafad'arta Ibtihal tayi tace "Aunty Amira don Allah kiyi hakuri, kinsan halin Ibtisam ba wani abu sabo, insha Allah zata daina ". Murmushin takaici Jannat tayi tace "karki damu, tana da gaskiya da gidan Ubansu suke wazai goranta masu, gara ta rika tunasarmun da inda nake kona san abunyi, ni ban riketa a raiba". Da gudu Mahmoud ya shigo dakin ya fada a bayan Amira ya rungumeta "Aunty Momy na dawo"abunda ya fada kenan. Share hawayenta tayi kafin ta juyo don tasan halin Mahmoud da shegen wayau ga surutu, "Oyoyo yaron Aunty sannu da zuwa, ya School din? ". Hannuwansa duk biyu yasa ya tallafi fuskarta "Aunty waya Saki kuka na halbeshi da bindigar Daddy ?".kamar daga sama taji tambayar tasa. "Habibi Idona yakemun ciwo nefa"ta basa amsa. Da gudu ya fita a dakin, part din Faruq ya shiga yana hak'i baya parlo Kai tsaye Bedroom ya fada yana maida numfashi. Juyowa Faruq yayi ya jingina da mirrow yana kallon Mahmoud yace "ba sallah yaron Aunty? ". "Oh am sorry Abban twins, Aunty na tana ciwan idone fa, sai ruwa yakeyi ".Mahmoud ya basa amsa ,be jira me Faruq zece ba ya Kama hannunsa suka fito, har dakin Jannat ya kaisa lokacin Iftihal ta fita, zaunar dashi yayi a bed yace "Daddy ka tambayeta ka bata magani, bara naje na canza kaya kafin Ammi na ta fito da gudu yabar masu dakin. "me yake damun ki ne ?". Kamar daga Sama taji tambayar tasa. Basarwa tayi tace "ba wannan yaran bane sai wahala suke bani ba "ta kare maganar yata kwabe fuska. murmushi kawai yayi don tsab ya gane ba abunda yasa ta kuka kenan ba, sharewa kawai yayi yace "to Maman biyu ae sai hakuri,kuma kinga Anif ae baya da rigima, rigima saidai takwara na ". Murmushin ta mai kyau tayi har hakoranta suka bayyana "kilama gado yayi, kaima kawa Ammi rigima ". Sosai ta birgesa da irin farin cikin da yaga tana yi, yunkurawa yayi zai mata dundu. "Allah Yaya na daina fad'a, bakayi rigima ba "ta kare maganar tare da rumtse idanuwanta sosai ta soma kyarma. "matsoraciya "ya fada ya kwashe yaran yabar mata dakin. ********* Shirin biki ya kankama babu abunda Ummu da Mama (Maman Hanan) basu gama ba, amarya sai shan gyara takeyi, har wani Shek'i takeyi,lefe na gani na fad'a Umma ta hadawa y'ar tata akwati goma. B'angaren Ango suma babu abunda basayi harta kayan sakawa komai iri d'aya Sadeeq da Ahmad sukayi, saidai a bikin ya hana hidimar komai daurin aure kawai za'ayi sai walima, Umma ce ta had'a walima daren aure,yaune ya kama ranar walima, an shirya komai tsab, Manya manyan Malamai Umma ta gayyata, amarya tasha kyau cikin purple lifaya da wani d'anyan leshi shima purple ga zanan lalle ansha ga kitso tayi matukar kyau sosai, Wa'azi sosai Malamai sukayi akan aure da biyayyah ga miji, Amarya tasha kuka sosai Wa'azi ya ratsata, tasha kyaututuka daga y'an uwa. Ranar daurin aure yaune ya kama ranar daure, kofar gidan Alhaji Aliyu ya cika d'an kam da d'an Adam abokai na kusa dana nesa, sai kayi da gaske kake gane wanda kake nema, maroka sai aekinsu sukeyi. Can kusa da liman na hango taurarun wato Ahmad da Sadeeq komai nasu iri daya harta agogo sunsha kwalliya cikin wata d'anyar shadda Ash colour sai Hula da takalma bakake sai fitar da wani sihirtaccen kamshi sukeyi suna kyalli. shelar dana jiyo ne ta tashi hankali, yasa na kara kutsawa don tabbatar da abunda kunne na yaji mun, tabbas haka ne An daura auran Zainab Kabir (Hanan) da Sadeeq Nasir akan sadaki naira dubu d'ari. mikewa sukayi fara'a fal fuskar su, suna gaisawa da jama'a,ana masu murna, bani kadai na shiga rudani ba har mutane da yawa a wurin. Tofa Reader's kunji wata sabuwa. Majidad'i✍🏻 *بسم الله الرحمن الرحيم* *____________________________________* *🌈🇰AINUWA 🇼RITER'S✍🏼* *🇦SSOCIATION🤝🏻* ```{United we stand and succeed;Our ambition is to entertain & motivate the mind of readers}``` https://www.Facebook.com/kainuwawritersassociation *____________________________________* 🍇🍇🍇🍇🍇🍇🍇🍇 *DAFIN SO* 🍇🍇🍇🍇🍇🍇🍇🍇 Story and writing by *Maryam Ismail* *MAJI DAD'IN KAINUWA CE* ✍🏻 facebook Maryam ismail(maji dadi) Inster maryam maji dad'i Page 99 to 100 Radau haka taji shelar daurin auran ta, a kunnen ta, wasu hawaye suka wanke Fuskar ta, ta rasa gane shin na farin ciki ne ko kuwa aka sin haka?, tabbas tasan tayi rashin wanda take so har abada, amman tasan Sadeeq ma ba daga baya ba, tashin hankalin ta shine idan Umma taji ya zata dauki abun, sai dai kuma tana farin ciki donta auri wanda yake matuk'ar son ta. Umma kam mutuwar tsaye tayi, ko dai Kunnen ta ne beji mata daidai ba?, Auran Ahmad akeyi yau ba na Sadeeq ba, rud'ani ta shiga sosai, waya ta dauko ta soma kiran layin Daddy, baya amsawa ,haushi taji ta yi jifa da wayan,safa da marwa kawai takeyi duk ta rasa meke mata dad'i. Bayan lafawar mutane, Daddy suka tara meeting din gaggawa wanda kowa ya halar ta, tun daga y'an gidan su Ahmad, Sadeeq kai harda na su Hanan. Cikin nutsuwa take shigo wa, babbar lufaya ta yafa sai zuba kamshi take yi,gefan Umma ta zauna kanta na kallon k'asa ta gaishe su, amsa sukayi tare da saka mata albarka. Sai lokacin Daddy yayi gyaran murya, aka bud'e taro da addu'a sannan yace "Nasan da yawa cikin ku, kuna dauke da tarin tambayoyi akan sabon Al'amarin da kuke ji yanzu, amman idan kuma kuka tuna komai Allah yana iyawa, to ba zai zama abun mamaki ba, kamar yacce kowa ya sani ansa aure da niyar Ahmad amman kuma Allah da ikon sa sai ya koma akan Sadeeq, ina so ku sani dama Allah ya nufa Hanan matar Sadeeq ce ba Ahmad ba, hakan ya faru ne ta dalilai, da azo a samu matsala gara kar a fara". Nan Daddy ya fad'a masu komai ya faru da yacce akai auran ya koma kan Sadeeq, Alhmdllh kowa ya gamsu da baya nan sa. "Ae ba wata matsala indai Hanan ta amince, don ni ita nafi ji, duka da Ahmad da Sadeeq duk yara na ne ,fata na Allah ya basu zaman lafiya "Umma ta fad'a. Sosai Hajiya taji dad'in karar da Umma tawa yaron ta, wanda bata yi tunani ba, albarka tasa masu tare da yiwa Umma godiya. "To Alhmdllh tun da kun fahimta, sai dai ina rokon ka Ahmad daka fitar da Mata, zaman ka haka nan bazai yiwu ba, karka bani kunya "Abbu ya fad'a (baban Sadeeq). Sosai sukayi godiya, sannan aka tashi taron cike da so da kaunar juna, kamar Family d'aya, da yamma aka kai amarya dakin ta, washe gari akayi walima, Ahmad yasa Umma zata masa magana amman sai ta share shi,shima haka yaci gaba da rayuwarsa cikin jin dad'i . B'angaren Amarya da Ango kuwa hankali kwance suke zaman lafiya, Sun fahimci juna, suna rayuwa cike da girmama juna. A gurguje pls After 6 year's Yara ne maza masu matuk'ar kama da juna, ga shegen wayau, kamar yaran larabawa, komai nasu iri d'aya, ball suke halbawa a cikin makeken Gate din gidan, karar motar da suka ji ne yasa sukayi wurin motar da gudu suna "Appie oyoyo ",cikin sauri Faruq ya fita a motar ya rungumi yaran tare da d'agasu Sama yace "Oyoyo my twin's "kallonsu yayi sosai sannan yace "Anif waya saka ball?" Kyakyawan yaron da aka Kira Anif wanda daka gansa kasan be cika hayaniya ba yace "Just ina gwadawa ne ". Jansu yayi zuwa cikin gida, anan suka samu Mahmoud yana ta aekin game a system yanzu ya zama saurayi yana JS 2. da gaggawa ta safko daga stairs tace "Mahmoud maza dakko mun Anif, Ball fa yake yi, yasan baya da lafiya kuma " Sai lokacin ta lura da Faruq dake dauke da yaran, murmushi tayi tace "Appie sannu da zuwa, harka dawo? ". kallonta kawai yake yi, tayi masa matuk'ar kyau, sanye take cikin dogon riga na material Pink colour Sosai kayan suka Karb'i jikinta ga daurin zara buhari datayi, sosai ta kara fari da kyau tayi d'as abun ta ga kibarta daidai kwanin sha'awa. Sauke yaran yayi yace "eh Aunty na dawo ". kama kunnen Anif tayi "Ahmad bana Hana ka Ball ba? " "aushhh Aunty kad'an nayi, banyi gudu ba, am sorry to "Anif ya fad'a. Janye yaron yayi yace "Amira aeko mutuwa tana kunyar idon mahaifi, karki cirewa yaro na kunne ". Dariya Mahmud yayi yace "Aunty muyi tafiyar mu, idan Appie yaga twin's ko kulamu baya sonyi". Haka dai suke ta fira gwanin burgewa, kafin kowa ya kama gabansa. ****** da gudu ya fad'o masa ya fige tab din dake hannunsa, shiru yayi idonsa k'asa can kuma yace "Stop disturbing me pls, i hate that nonsense " Zaro ido Arif yayi a fusa ce yace "u call me nonsense,am not i think u are " wani uban naushi Anif yawa Arif a baya,yana d'agowa ya rama shima, jin hayaniyarsu yasa Jannat shigowa d'akin ,da sauri ta rike hannun Anif tace "what's that, bana hanaka dukan sa ba " "Aunty he call me nonsense "Arif ya fad'a. Cikin tsawa Anif yace "u did First, who ask u to come here" "stop that, bana son wannan fad'an ranku zai b'aci yanzu kam ". naushi Anif ya kaiwa chair din dake gabansa sai hawaye shar shar, bakin ciki ya dame sa an hanashi ya rama, barin d'akin kawai yayi don tsabar takaici. ji tayi har cikin ranta bata ji dad'i ba, don gaskiya tana matukar son Anif kuma tasan baya da rigima zaku iya wuni a wuri be tanka kaba tasan Arif ya tsoka nesa, to amman bata da yarda zata yi. "Arif ka daina tsoka nan sa, bana son kuna rigima ". Bude baki yayi zaiyi magana da tsawa tace "keep quite boy". Ta fita tabar masa dakin. Majidad'i✍🏻 stylish Star ✨ *بسم الله الرحمن الرحيم* *____________________________________* *🌈🇰AINUWA 🇼RITER'S✍🏼* *🇦SSOCIATION🤝🏻* ```{United we stand and succeed;Our ambition is to entertain & motivate the mind of readers}``` https://www.Facebook.com/kainuwawritersassociation *____________________________________* 🍇🍇🍇🍇🍇🍇🍇🍇 *DAFIN SO* 🍇🍇🍇🍇🍇🍇🍇🍇 Story and writing by *Maryam Ismail* *MAJI DAD'IN KAINUWA CE* ✍🏻 facebook Maryam ismail(maji dadi) Inster maryam maji dad'i Page 101 to 102 Tun da ya dawo gidan bega Anif ba, tun daga dakinsu yake kwallah masa Kira "Anif, Anif, my Son Why are you "shiru beji motsin kowa ba, da Jannat yaci karo, "ina Anif? "tambayar daya jefa mata kenan, kauda idonta tayi "bansan ina yake ba "ta bashi amsa a takaice, wani wawan kallo ya jefa mata "amman ae kinsan ba lafiya ne dashi ba, kuma kika barsa, bazaki iya neman sa ba "kwafa yayi, ya wuce bayan gidan, enterance na lambun gidan ya shiga, can ya hangosa mak'ale bayan flowers sai gyarman sanyi yake numfashinsa na fita a sassarke, da gudu ya isa Wurin sa yana jijigasa, idanuwansa harsun canza kala, daukarsa yayi da sauri ya fito zuwa compound na gidan driver din Ammi yake kwallahwa Kira, har riga rigan fitowa Ammi da Jannat, "lafiya Kake kwallah wannan kiran haka? ",turus tayi ganin Anif a Hannun sa "subuhanallah meya samu Ahmad din ","ki tambaye ta Ammi "ya kare maganar yana jefar Jannat da harare, Key ya fizge daga hannun Bala ya fad'a motar ya fizgeta da uban gudu, cikin gaggawa Gate man ya bude masa, shikam yayi gaba, "wai me yake faruwa ne Maryama?, meya samu yaron ne? " Shiru tayi tana raba ido, "Ammi nima ban gansa tun dazu bafa "ta bata amsa. "maza dauko mayafin ki da Key din mota ,mu bisa ",da gudu tayi daki ta dauko hijab, dakin Ammi ta shiga, Ibtisam ce kawai a dakin bata kulata dame take fad'a ba ta zari Key tayo waje, ita ke driving din kai tsaye asibitin su Dr Salim suka nufa, mintuna kad'an suka kaisu, a reception sukayi tambaya, aka basu amsa yana Emergency, tun daga nesa suka hango Faruq yana ta safa da marwa da sassarfa suka isa, "ya jikin sa? "Ammi ta tambaya, goge zufar kansa yayi "abunda nake jira kenan "ya bata amsa. Ta glass din wurin Jannat ta hango yaron ta likitoci a kansa harda abun tai makon numfashi ,tuni hawaye suka wanke mata fuska yaron da take masifar so kamar ranta, shine yake wahala haka saboda saka cin ta, tuni ta rude tana karanto ko wacce irin addu'a tazo mata, ganin ya yunkuro kamar zai dai na numfashi, bata san ta Saki kara ba, tana bubbuga Glass din kofar shiga take nema, da sauri Faruq ya rike ta "oya keep quite, bana son shirme anan ","Appie kaga yana wahala fa, mutuwa zaiyi ya barni, idan ya mutu zan bisa Allah, kace ya tsaya don Allah karya barni bazan kuma bari a b'ata masa rai ba ". "shhhhhii nace kiyi shiru ba, kina mayar dake gida ",shiru ta hadiye kukan dake taho mata zaunar da Ita yayi, Ammi tazo tana bata baki da hakuri, Dr Salim na fitowa duka Suka mike suna jiran mezai fad'a, "karku damu Asthma dinsa ce ta tashi, da alama ya zauna wuri me sanyi, ko kuma an bata masa rai, dole sai kun kiyaye wannan fa, yanzu komai yayi daidai zaku iya tafiya "takarda yaba Faruq "a nemi wannan drugs din friend ". "OK insha Allah, thank u, sai mun hadu " Ammi ta karbi driving motar ta tayi gaba, shikam yana front site, sai Jannat a baya ga Anif a cinyar ta Yana bacci, shafa kansa take tana hawaye da tunanuka iri iri har Suka iso gida, da gudu Arif ya fito yana kallon Anif dake hannun Faruq har dakinsu aka kwantar dashi a bed, kansa Arif ya shafa Yana kallon Faruq "Appie meya same sa please"ya kare maganar yana marairaice fuska kamar zaiyi kuka, "Asthma dinsa ya tashi, but he is getting better karka damu ".gyada kai yayi yace "Allah ya basa lafiya ",duk wunin ranar Arif anan ya wuni sai da Faruq yayi da gaske sannan yaci abinci kadan, beyi daidai ba har sai da yaga Anif ya tashi, kuma Alhmdllh ya tashi da sauki, bude idon sa na farko shima Arif ya tambaya a tare sukaci abinci sannan yasha Drugs dinsa suka fara kallo. Sosai Jannat tayi farin ciki da ganinsu haka, taji dadi sosai tana godewa Allah. 7days latter Kowa gidan sai shirin tafiya biki akeyi Abuja, sosai hankalin ta yake tashe, dondai bata son yiwa Ammi Gardama da bata je ba, duka Sun gama shirya komai a mota, sai tafiya motan farko Ammi, Ibtisam da Mahmoud, sai Arif wanda duk inda Ammi tasa kafan ta yana biye da ita, Bala driver ya dukasu sukayi gaba, sai dayan Motan Ibtihal da Anif a baya, ganin harsu Ammi Sun tafi Jannat bata fito ba yasa Faruq komawa don dubo ta, tsaye ya ganta tayi shiru, "Amira ya kira sunan ta "dagowa tayi tana raurau da idon ta, juya mata kai yayi ya kama duka hannu wanta biyu suna fuskantar juna "bana hanaki tunani ba, Amira ki yarda dani babu abunda zai sameki ina tare da ke, ki tsai da hankalinki zuwa Abuja bashi zaisa ki rika tuna baya ba, ki fuskanci gaba yaci ace yanzu farin ciki zakiyi kodon rayuwar yaranki kinsan suna bukatarki, ki daure kinji, insha Allah komai zaiyi daidai ". Gyada masa kai tayi tana share hawaye, mikewa tayi, batace komai ba tabi bayansa, front sit ta shiga nan Suka dauki hanyar Abuja. Majidad'i✍🏻 stylish star✨ *بسم الله الرحمن الرحيم* *____________________________________* *🌈🇰AINUWA 🇼RITER'S✍🏼* *🇦SSOCIATION🤝🏻* ```{United we stand and succeed;Our ambition is to entertain & motivate the mind of readers}``` https://www.Facebook.com/kainuwawritersassociation *____________________________________* 🍇🍇🍇🍇🍇🍇🍇🍇 *DAFIN SO* 🍇🍇🍇🍇🍇🍇🍇🍇 Story and writing by *Maryam Ismail* *MAJI DAD'IN KAINUWA CE* ✍🏻 facebook Maryam ismail(maji dadi) Inster maryam maji dad'i Page 103 to 104 Sadaukarwa ga Real majidadi fan's group Tunda Suka doshi hanya ta kasa sukuni, hankalin ta duk inda yake ya gama tashi, rayuwar da tayi baya ne kawai ke dawo mata, fad'uwar gaba kam ba'a maganan sa, duk wannan abun da takeyi Faruq yana lura da ita, ya rasa me yasa ta tayar da hankalin har haka, juyowan da zaiyi ne suka had'a Ido, hawayen da yaga suna shirin safkowa ne yasa ya girgiza mata kai, itakam batayi aune ba taji hawayen na gangarowa akan kyakyawar fuskar ta. "oh no, meye na kukan kuma?, please kiyi hakuri ". Runtse idanuwan ta tayi da karfi, gaban ta na tsananin fad'uwa "Yaya inajin kamar zan mutu da tsoro, gaba na yana faduwa". Kallon Jannat ya Kama yi, a karo na barka tai"ki fara karan ta addu'a, bana son wannan damuwar ". A hankali ta soma Karan ta duk addu'ar da yazo gaban ta, ba wani jimawa bacci ya dauke ta, ajiyar zuciya ya sauke, zuciyar sa cike da tunani iri iri. Sai da ya rage a motar shi kadai ke bayi bacci ba, tunda suka fara tafiya sallah kawai ke tsayar dasu ,cikin dare suka iso Abuja, firgigit ta bude idanuwan ta, jin sanyayyar iskar dake ratsa ta,tun da tabar garin su yaune rana na farko data tako garin, tsawan shekara 8 da watanni kenan, wani irin farin ciki taji ya shige ta lokacin data tuno da Ammin ta, da y'an uwan ta, tunani take yi duk runtsi baza ta yarda tabar garin ba, ba tare da taga mahaifiyar ta ba, har suka iso gidan da zasu je tunanin da take yi kenan, kuma daga nan babu nisa zuwa unguwarsu ,a mutun ce aka tarbe su duk da dare ne, sannan aka kaisu dakin da kowa zai zauna ita da Ibtihal da yaran ta dakin su daya, tsab Ibtihal ta hade ido tace baza ta zauna daki daya dasu ba, dakin Khadija ta zauna dama aminiyar ta ce, don kusan halin su daya, wanka sukayi suka shirin bacci,kafin kowa ya kwan ta, amman bacci ya gagari idon Jannat har asuba sai bayan tayi sallah, sannan ta kwan ta. ********* "waike Madina na rasa ina kika ebo wannan mugun warin jikin da kike yi, duk kinbi Kin ribe, ga zubar da ruwan ciwo a kafa, wallahi duk kin lalata mun gida da wari "Inna take fad'a wanda yanzu har tsufa ya soma kama ta, duk da ita ma ba isashshiyar lafiya ya ishe ta ba. "wai ke dukwa ya jefani a wannan halin halakan in ba keba, ni fa yanzu ba tsoranki nake ba, gara ma ki rabu dani ki fita a harka na, ni ban tab'a ganin Uwa irin ki ba". Kanne ido Inna tayi ta soma balbalo masifa "Kaji shegiya da bata maida ragon suna, yo ni me ake da haihu irin taki, munafuka harni kike cewa wacce irin uwa ce?,tsinanniya, ga yaron shege kin kawo mun a gida, da ci daku zanji ko da tsabar warin da kikeyi? ". Tab'e baki Madina tayi "Oho maki dai, dama tun yaushe na gama lalacewa kuma dukta silarki"hawaye ne ya gangaro kan fuskar ta, taci gaba da cewa "nan kika turani na rabu da Aminiya ta, duk alkhairin da tayi mun amman na zalunce ta, na raba ta da kowa nata, shin kina tunanin ko hakkin baiwar Allah zai barmu ne? ". Shiru tayi ganin yarinyar data shigo da gudu a gidan tana kwallah kiran "Umma, Umma na "kara sowa tayi tare da dukawa gaban Madinat, duk da Cewa tasan Lamrat nada k'ananun Shekaru ta san ta da masifar wayau, kafin ta gama tunanin ta tace "Umma yauma kina yin kuka ne? "ta jefa mata tambaya. "ba kuka nake ba Lamrat, ido na yanamun ciwo ne " "sannu Umma na, zakiji sauki kinji, idan na girma na zama likita zan duba maki, kinga na dawo islamiyar bara na biya maki abunda na koya "nan ta soma karatu, rungume ta Madina tayi tana kokarin fashewa da kuka, tana kara jin tsananin kaunar y'ar tata, tana burin ta warke kodon y'arta ta samu rayuwa mai kyau da inganci, bata so tayi irin rayuwar da tayi. "ji munahinci, yarinya tun cikin tsumma an kwarkware ta, ni wallahi ki nemo uban ta ki mai data gidansu na gaji da gorin mako ta akan y'ar shege ". bata kuma kula ta ba, ta kama y'ar ta ta dingisa kafa tabar tsakar gidan. ******* Kwance yake rufda ciki a saman Chair, rike da hannun kyakyawar yarinya ta fito ,zata kai kamar shekara hudu, daka gan ta, kaga sak mahaifin ta, da sallama mubaraka ta iso parlon, ba tare daya juyo ba ya amsa mata, shafa karamin cikin dake jikin ta tayi tace "Abban Jannat ".be juyo ba sai da yaji Jannat ta fara magana cikin kwarancin ta, da sauri ya juyo tare da rungumar yarinyar yana mata dariya "Abba" haka kawai take maimai tawa. "tunda kun man tani a tsaye, to ni zan tafi kitchen " Sai lokacin ya kalle ta fuska sake yace "a fito lafiya " ****** tunda safiya yayi suke faman hidimar shirin bikin su, daga filawa suke, an masu zane mai kyau ga kitso mai kyau, Amarya Aisha gani daya tawa Jannat taji jininsu ya hadu sosai suke shiri kamar sunyi shekaru tare da yamma kamu don haka suka tafi wurin makeup. Majidadi✍🏻 stylish star ✨ *بسم الله الرحمن الرحيم* *____________________________________* *🌈🇰AINUWA 🇼RITER'S✍🏼* *🇦SSOCIATION🤝🏻* ```{United we stand and succeed;Our ambition is to entertain & motivate the mind of readers}``` https://www.Facebook.com/kainuwawritersassociation *____________________________________* 🍇🍇🍇🍇🍇🍇🍇🍇 *DAFIN SO* 🍇🍇🍇🍇🍇🍇🍇🍇 Story and writing by *Maryam Ismail* *MAJI DAD'IN KAINUWA CE* ✍🏻 facebook Maryam ismail(maji dadi) Inster maryam maji dad'i Page 103 to 104 Not edited Daga gidan makeup suka wuce wurin kamun, cancadi sosai Janna tayi kyau Cikin shigarta ta ango tasha makeup bazaka taba cewa ta aje yara har biyu ba, anan suka hadu dasu Arif shigarsu iri daya da faruq, tun daga nesa ya kure ta da ido, ba k'aramin kyau tayi masa ba,a hankali take takawa har zuwa in da yake, Shagwab'e fuska tayi Kamar zatayi kuka tace "ni Yaya karkasa na fadi, sai kallo na kakeyi ". Murmushi yayi yace "ba dole na kalli mata na ba". "Aunty kinyi kyau sosai"Twins suka hada baki. Dukawa tayi ta basu pac a koshi tace "thank u Babies" Wuri yayi wuri sai cashewa ake yi, figan agogon Arif, Anif yayi ya ruga da gudu, zagaye wurin suka shiga yi, baya baya Arif ya soma yi ji yayi ya fada jikin mutum ,juyowar da zaiyi, Arif ya rikesa shima, yace "thank God na kamaka yanzu ,oya bani da sauri " "can't u see na bige Uncle? "abunda Anif ya fada kenan. Zaro ido Arif yayi ya duka yana goge kafan wanda suka bige yace "am very sorry Uncle, be gani bane ". Murmushi yayi ya duka tare da janyo yaran jikin sa, sosai suka burgesa lokaci daya yaji kaunar yaran na shigar sa, "OK don't worry, what's ur name guys? " Murmushi sukayi Anif yace "am Faruq Umar Faruq ana Kira na Arif, sai twins bro na Ahmad Umar faruq muna kiransa Anif, and urs uncle ". "am Sulaiman Abdullahi nice to meet u "hannu ya basu Suka gaisa yace "ina parents dinku ne ?" "munzo nan da Appie dinmu ne sai Auntynmu Ammi na gida, u know we live in Adamawa " Zaro ido Sulaiman yayi yace "Adamawa me kukazo yi nan to? " "this is d first time mukazo nan fa, Aunty dinmu akewa biki, kai kuma waka sani anan ?"Anif ya masa tambaya. "Ango din is my childhood friend ". Shiru yayi yana kallon ta da mamaki Sosai fuskar sa ganin wacce ta rike yaran, kwata kwata hankalin ta baya kansa, yaran ta rike kwarai tace "don't try that again twin's, stop going out without telling Aunty ok"ta fada idon ta kansu. Tunda tazo Wurin idonsa yake kanta ba karamin farin ciki ya shiga ba, don kallon farko ya gane Jannat, a hankali ya furta "Maryama " Sai lokacin ta ga mutum a wurin kallon farko ta dago da sauri tare da ja baya, Hawaye ne suka silalo a fuskarta ,kara rike Hannuwan yaran ta tayi ta juya da sauri ta nufi Faruq dake tahowa farfajiyar wurin, wanda shima yaran yake nema, da sauri Sulaiman ya fizgo ta kafin ta fada jikin sa Faruq yayi saurin shiga tsaka nin su ta fada a kirjin sa ,kankame sa tayi ta rushe da kuka da kyarma jikin ta ko ina rawa yakeyi, a rude yake tambayar ta meke damun ta, amman ta kasa magana sai kallon Sulaiman da takeyi, juyowa yayi da kallon sa ga Sulaiman yace "bawan Allah me yake faruwa ne ". wani kallo Sulaiman ya jefa masa yace "waye kai?, meye hadin ka da ita? " Zaro ido Faruq yayi yace "haba malam ya ina tambayarka naga kasa ta kuka Sannan kamun wani banzan tambaya wanda bashi da amfani ,naga wancan yafi mahimmanci da mu sani, before mu fara sanin su waye mu ". Kallonsa ya maida ga Jannat yace "Amira will u stop that nonsense and explain everything to me ganin kamar ransu ya soma baci su duka, kuma tasan halinsu duka da bakar zuciya yasa tace "he is Yaya Sulaiman ,my blood brother ". Sai lokacin sunan y'an gidansu ya fado masa, kafin ya gama tunani yaji muryar Sulaiman yace "ina kika tafi?, sai kiyi fushi da gida ?shekara nawa, u mean wannan yaran shine abunda kika haifa?kizo muje gida yanzu ". girgiza kai tayi ta kuma matse hannuwan yaran ta tana girgiza kai, "bazanje gida ba, Abba zai tsine mun ne, bazan koma ba, Abba baya so na "da gudu taja yaran ta tayi wajen wurin, da sauri Faruq yaje yaja motarsa yabi bayan ta ,a Titi ya samesa, gaban ta ya tare yasa yaran a mota sannan itama ya saka ta ya soma Driver seat yaja motar a guje da Mota Sulaiman ya rufa masu baya har yaga gidan da suka shiga, sannan ya Kama hanyar gida ganin babu nisa a tsaka ninsu. "kinga ki daina kukan nan, kina dagawa yaranki hankali kijibi yadda suka koma gashi munzo gidan biki a haka zaki shiga da kuka?,share hawayen fuskar ta tayi ta balle murfin mota ta fice dakinsu ta wuce ta zube a bad tana jin zuciyarta kamar zata fito dan tsananin zugi da zafi, da yaran ya shigo rike a hannunsa kai tsaye dakin da Ammi take ya nufa. (kuyi hakuri da errors, nayi gocewan k'ashi ne a hannu, da kyar nayi wannan ma, banyi editing ba) Majidadi ✍🏻 stylish star✨ *بسم الله الرحمن الرحيم* *____________________________________* *🌈🇰AINUWA 🇼RITER'S✍🏼* *🇦SSOCIATION🤝🏻* ```{United we stand and succeed;Our ambition is to entertain & motivate the mind of readers}``` https://www.Facebook.com/kainuwawritersassociation *____________________________________* 🍇🍇🍇🍇🍇🍇🍇🍇 *DAFIN SO* 🍇🍇🍇🍇🍇🍇🍇🍇 Story and writing by *Maryam Ismail* *MAJI DAD'IN KAINUWA CE* ✍🏻 facebook Maryam ismail(maji dadi) Inster maryam maji dad'i Page 105 to 106 "A'a y'an bikin ne harkun dawo? "Ammi ta tambaye sa, "eh Ammi mun dawo, sannu da hutawa " Kallon yaran ta yi wanda ta lura duk babu sukuni a tare dasu, janyo hannuwan su ta yi tace "Twin's din Ammi, waya tab'aku kuma? ". "ba Aunty bace take ta kuka, daga ta had'u da wani Uncle " Rungume yaran tayi tace "Ayyah am sorry, zata daina ku zo ku kwanta zanje na ganta yanzu "mai da kallon ta tayi ga Faruq tace "ka jira ni a parlo "kai kawai ya gyada mata ya fita tare da janyo Door din dakin. Yaran ta yi wa wanka ta saka masu kayan bacci, sai da ta tabbatar da bacci ya dauke su kafin ta dawo parlo, zaune ta same sa yana pressing phone dinsa, a chair ta zauna tare da rage sautin TV din dake ta aeki a parlon, wayan ya aje ya tattara duka hankalin sa gare ta, "waye Maryama ta had'u dashi? "tambayar data masa kenan, sai da ya nisa sannan yace "her Brother Sulaiman,shine abun ya tashi hankalin ta, kuma shi yana so ya tafi da ita gida ne ". Shiru Ammi tayi tana nazari sannan tace "lallai al-amari babba, amman kuma hakan na da amfani kafin mu koma gida ya kama ta a dai dai ta komai, nikam kuma ina tunanin rabuwa da Y'ata, ban shirya rabuwa da ita ba ".murmushi Faruq yayi yace "amman ae kin shirya zama da ita a matsayin suruka ko? "ya mata tambaya yana sunne kai k'asa. Murmushi Ammi tayi tace "aeka gama magana dai na sunne kai, sarkin rashin kunya,zanyi magana da ita yanzu ". Dariya kawai yayi ya fice daga d'akin yana mata sai da safe. Bata jima a zaune ba ta nufi dak'in su Jannat ta shiga da sallama a bakin ta. Zunbur Jannat ta mike tana kokarin share hawayen idon ta tace "Ammi ae da kin aeko nazo kawai "zama tayi kusa da ita ta kama duka hannuwan ta tace "had'uwa da Sulaiman shine zai ta shi hankalin Jarumar y'ata?, ke yanzu ba abun farin ciki bane gare ki?, kin san ko mai dad'ewa sai kin nemi iyayen ki, iyayenki na son ki Maryama ka da kiyi wasa da damar ki, Mariana duk wanda kika ga yayi nasara a rayuwa sai da albarkar iyaye, zamu je insha Allah zamu dai dai ta komai ". "Ammi,Abba yace zai tsine mun idan naje masa gida ",saurin rufe ma to baki Ammi ta yi tace "ka da na kara jin wannan, wancan lokacin ma nasan zafin zuciya ne, tabbas yanzu ya na mararin ganin ki, ki nutsu ki kwantar da hankalin ki "Sosai Ammi ta bata shawara kafin ta koma dakin ta, tun da su Ibtihal suka dawo take mata mita ta dawo ta barta acan, ba ta dai ce komai ba, duk tsayin daren nan sallah ta kwana yi bacci ya kaurace wa idon ta. ******* Tun a Gate ya had'u da Momy ,kafin ya kara so tace "ina kaje kayi dare haka Sulaiman?" Sadiya dake gefan sa tace "sannu da zuwa Abban Humaira "da "yauwa ya amsa, ya zauna kusa da Momy yace "naje bikin Aliyu ne fa,yau aka yi kamu " "to ka ga na shafa'a kam, Allah yasa alkhairi ya bada zaman lafiya " Da Ameen ya amsa ya Kama yin k'asa da kai yace "Momy ki tambayi Abba gobe da safe zamu je wani wuri da ke ". "shi wurin baya da suna ne?"ta tambaya "Momy surprise kawai, nasan zaki kara mun son da duk duniya bakya wa kowa y'ar tsohuwa ta "ya kare maganar ya na murmushi wanda ya k'awa ta fuskar sa sosai. "ni kam ka kwashe iyalin ka, zanje na kwan ta malam ",sai da safe suka mata kafin suka wuce ciki, murmushi tayi tace "ni kam Sulaiman a duk duniya babu abun da za'a mun ya faran ta rai na sama da naga y'ata fata na kenan kafin lokaci na yayi na gan ta ko da sau d'aya ne "guntun hawayen idon ta ta share ta wuce ciki tun a daren ta sanarwa Abba zasu fita kuma ya bar ta. Next day Tunda wuri Momy ta tashi tare da y'an aeki suka yi komai akan lokaci suka gama wurin karfe 10:00am ,da Inna taci karo kofar parlo, duka wa tayi har k'asa tace "Ina kwana Inna, an tashi lpy "kafin ta amsa Sulaiman dake parlo zaune yace "Momy ke nake jira ".cikin sauri ta ture Momy ta shigo parlon tace "yauni Uwani naga bala'i wato Sule iskancin ka ya wuce wuri kai baka gaishe ni ba, kuma baza ka bari Uwar ka ta gaishe ni ba, to kayi kad'an ae Uban ka Abdullahi ya duka har k'asa ya gaishe ni, D'an iska kawai, to ma wai gidan uban wa zaku je da sanyin safiyar nan? " hade fuska Sulaiman yayi yace "ki na da matsala da wannan ne, ko aeken mu kika yi ne? " Kafin ta basa amsa ya dauki hijab din Momy dake kusa da shi yaja hannun ta suka fita, a gate ya saka mata Hijab din har k'asa mai hannu sosai ta yi mata kyau, jin Inna na shirin fito wa yasa ya saka Momy mota ya ja su ka bar gidan a tamanin. "tsohwan munafiki wallahi zaku dawo ku same ni harda Uwar ka dake goya maka baya duk zanyi maganinku, bazaku daura mun hawan jini ba, kai wallahi Sule ya cuce ni, Abdullahi ya haifo abunda yafi karfin sa ". A mota Momy tace "wai Sulaiman baza ka daina wa Inna haka ba bana jin dad'i" "kiyi hakuri, amman abun ta yawa yake yi, ki barni da ita kawai "tunda ya fadi haka har suka iso gidan da zasu je be kuma cewa komai ba. Har cikin Gate din gidan mai gadi ya bude masu suka shiga, tun da su ka fito mota idonsa ya sauka akan na Arif da sauri ya iso wurin sa ya rungume sa don sarai ya gane sa "ur welcome Uncle "ya fad'a sannan yace wa Momy "Good morning ","Morning too "jin wani irin son yaron tayi a ran ta. "ina twin naka? ",dariya Arif yayi yace "gashi yana kallon ka, ae haka yake shi ",Kama hannun yaron yayi suka isa inda Anif yake shima ya rike hannun sa, amman ko kadan yaki ce masa komai tun daga gaisuwa. "kaje ka cewa Ammi tayi baki a waje, and what's ur name ". Zaro ido Arif yayi yace "jiya bana fada maka ba " "ae bana iya banban ce ku ne friend ". Dariya kawai yayi yace "I'm Arif ,bara na fada mata "be jira amsa ba yayi ciki da gudu, ba jimawa ya dawo ya samu ya sab'a Anif a kafada yace "she say u can come in "shi yayi masu jagora har dakin Ammi suka zauna parlo suna jiran fitowar ta. Majidadi✍🏻 Stylish Star ✨✨ *بسم الله الرحمن الرحيم* *____________________________________* *🌈🇰AINUWA 🇼RITER'S✍🏼* *🇦SSOCIATION🤝🏻* ```{United we stand and succeed;Our ambition is to entertain & motivate the mind of readers}``` https://www.Facebook.com/kainuwawritersassociation *____________________________________* 🍇🍇🍇🍇🍇🍇🍇🍇 *DAFIN SO* 🍇🍇🍇🍇🍇🍇🍇🍇 Story and writing by *Maryam Ismail* *MAJI DAD'IN KAINUWA CE* ✍🏻 facebook Maryam ismail(maji dadi) Inster maryam maji dad'i Page 107 to 108 Cike da fara'a ta Kara so parlon, dogon hijab ne jikin ta ita ma "sannun ku da zuwa "abunda ta fada kenan ta na zama kusa da Ammi. "ina kwana, mun same ku lafiya? "Momy ta fad'a "lafiya qlau Alhmdllh"kallon ta sosai Ammi keyi sannan ta kuma yin murmushi tace "Momyn Maryama ko ?" Dariya kawai Momy tayi, "Anif kaje kace Aunty ta kawo wa bak'i abun sha " "aeko da kin barshi daga gida muke yanzu "cewar Momy "haba dai" Sai lokacin Sulaiman yace "ina kwana Hajiya " Murmushi ta fad'ad'a don tsab ta gane sa,tace"lafiya qlau yaron kirki"bude d'akin da aka yi ne ya maida hankalin su a Door din, wani irin yanayi Momy ta tsinci kan ta ciki, tun daga k'asa take kallon matashi yar budurwar har zuwa sama hannun ta rike da tray har ta ajiye sa k'asa bata dago fuskar ta ba, Momy kam tuni ta gama gane wacece kallon ta takeyi hawaye na ambaliya akan fuskar ta, wani irin yanayi take ji muryar ta na sarke wa tace "Janna " Das das haka gaban Janna ya bada sauti kafin ta dago idon ta ya cika da ruwan hawaye kasa furta komai tayi lokacin da idanuwan su ya sarke da na juna, da gudu ta isa wurin Momy ta fad'a a jikin ta tare da fashewa da matsanan cin kuka har kyarma kyarma takeyi a hankali tace "Momy na "tattara yaran Sulaiman yayi suka fita daga dakin baya so su fahimci wani abu akai, a kofar fita yaci karo da Faruq "ga Appie na "Anif ya fad'a yana kokarin sauka daga jikin Sulaiman, sauke shi yayi da sauri suka rungume sa suna murnar ganin sa, hannu ya ba Sulaiman suka gaisa yace "ina kwana, sannu da zuwa " "lafiya qalau Omar, mun sameku lafiya? ",murmushi yayi yace "Alhmdllh, muje daki na ko "be musa masa ba suka nufi dakin sa, a compound Arif yaga yara na ball wurin su yayi da gudu, Anif zai rufa masa baya Faruq ya rike sa da sauri yace "Why always that Ahmad, kada kayi gudu ko ball pls " Murmushi kawai yayi yace "to Appie zan kalla ne kawai "be jira me zai ce ba ya yi gaba abun sa, sannan suka ida sa dakin nasa, drinks ya basa masu sanyi ya karba malt kawai yace "this will be ok, thank u ",fira suka fara sama sama sannan Sulaiman yace "pls a ina kuka hadu da wancan uwar rawar kan? " "Adamawa "ya basa amsa, zaro ido Sulaiman yayi yace "ur joking Man, ita fa y'ar Abuja ne, infact bata tab'a zuwa Adamawa bafa ". Murmushi Faruq yayi yace "to this time taje ae "nan ya kwashe labarin haduwar sa da Janna ya fada masa da irin wahalan da tasha kafin tabar garin, jinji na kai kawai Sulaiman yayi yace"mun gode Captain Faruq da ace ana samun muta ne irin ku da anji dad'i sosai a rayuwa, Allah yabar zumunci " Da Ameen kawai ya amsa suka ci gaba da fira kamar Sun sa ba. B'angaren su Momy suma abunda ya faru kenan tallabar fuskar Jannat Momy tayi da dukkan hannayen ta tace "Ashe zan ga wannan rana?, Janna ina ki ka tafi ki ka bar maman ki da kewar ki?, waya fada maki ana fushi da gida?, kullun Maman ki addu'ar ta ta sake ganin ki ko da sau daya a rayuwar ta"Sosai ta rike hannun Momy cikin na ta tace "Momy na daina, ki yafe mun, ba fushi na yi daku ba, kullun ina tunanin ku, ina gudun Abba ya tsine mun ne, ko ya sakeki Momy ". "dana rasaki Jannat ki fada wani hali gara na bar aure na don na tallafi rayuwar ki, Jannat ina cikin da kika fita dashi?, ki fad'a mun waye ya maki ciki? " Hawaye ne suka soma zubo mata ta kasa cewa komai, Ammi tace "yaran da suka fita anan Ahmad da Faruq sune abunda Maryama ta haifa, rabon su ne ya gifta da kaddarar ta, kinga Maryama yanzu ba lokacin kuka bane ya zama dole mahaifan ki su san komai, boyon da kike masu ne yasa kuka shiga wannan halin na yanzu ba dogon bayani yanzu kin ga illar k'awa ,ba ko wacce kawa ake bawa amana ba, maza ki share hawayan ki kibawa mahaifiyar ki labarin abunda ya faru dake, in dai na isa da ke " "Ammi kin isa da ni, a rayuwa kinmun abunda bazan iya rama maki ba, ina maki kallo tamkar mahaifiya ta, kin so ni lokacin da na rasa gata kowa ya guje ni ,umarni gare ki kawai nake buka ta don na tabbatar maki kin isa dani ". labari taba Momy tun daga haduwar ta Ashman da Ahmad har zuwa ranar data bar gida da abunda Madinat tayi mata babu abunda ta boye mata. "ban taba tunanin na haifi jarumar y'a ba sai yau, kin sha wahala a rayuwar ki, Allah yayi maki albarka, Allah ya tsare mun ke, duk in da Ahmad yake dole zamu ne mesa ,tun da shi dama yana son yaran sa, yanzu dole ki wanke kanki a gaban Kakar da y'an uwan ki wanda kowa ke maki kallon karuwa "gyada kai kawai tayi tace "To Momy ". "Maman Faruq na gode kwarai na gode Allah ya saka da alkhairi, kin mun abunda har na koma ga mahalicci bazan taba mantawa dake ba, bana da abunda zan iya biyan ki dashi sai dai addu'a, wanda ba don ke ba bansan wannne hali y'ata zata fada ba, sai dai ina neman alfarma ki ara mun y'ar taki tamun kwanaki kafin ku tashi wucewa, don bazan ce ta dawo gare ni ba ".Momy ta fada. murmushi Ammi tayi tace "ki godewa Allah, kuma d'a duk na kowa ne, baka san wazai rik'a kaba, ba damuwa amman kuje da Faruq yaga gidan sai ya kaini Insha Allah idan nayi waya da Abban su, amman dai zaki mun wayau ki dauke mun mazaje gaskiya " Dariya duka suka saka tace "wa ni dai In ba cefa ne fasa auran zanyi gaskiya "duka Suka Kara saka dariya. "to Maryama kije ki kama yaran kuje, sai nazo insha Allah, kiwa Yayan ku magana ". Da to ta amsa ta fito ta kira su Arif, cijewa yayi yace "Aunty ina zaki je damu? bayan ball nake yi" Wani wawan kallo ta jefa masa tace "ban sani ba, kuma karka wuto ka kwana anan ".jan hannun Anif tayi a hanya taci karo dasu Ammi harda su Faruq an Kira su, marairaice fuska tayi tace "Ammi ban yiwa Ibtihal sallama ba fa " Kallon ta kawai tayi tace "nace kawai ki tafi, mazo daga baya, kinsan basu san komai game dake ba, kinsan yanzu idan kika je gida sulhu zaku je ko ". Bata kuma cewa komai ba sukayi sallama ita da Momy sai boy's din ta ne baya sai Faruq da Sulaiman a gaba suka dauki hanyar gida. Sai da Ammi taga tafiyar su sannan ta koma dakin ta twin's na nan a zaune "Ammi ina Auntyn Twin's?" "na siyar da ita, ko zama banyi ba kin jefe ni da tambaya ". Kasa da kai Ibtihal tayi tana murmushi tace "kiyi hakuri na damu ne da ban gan ta ba " "ok taje gida ,baki tashi bacci bane time din ba" "Momy wanne gida? " "gidan iyayen ta mana, na gaji da tambayar nan Ibtihal ". "kice ta dai je kauye dubo gyatumi,Allah yasa ka da ta dawo wallahi, a haka zata kare dai da ganta li "Ibtisam ta fada tana yatsine fuska. "tashi barmun daki, har abada bazaki taba hankali ba kedai,Allah ya shirye ki"Ammi ta fada. Mikewa Ibtisam tayi tana turan baki tabar dakin. Suna isa a parking lot Sulaiman yayi parking, sai da kowa ya fita a motar ita tana zaune, kallon ta Momy tayi, tayi mata murmushi tace "feel free y'ar lalen Abba muje ". Zaro ido tayi sai kuma hawaye a sannu ta safko kafar ta cikin gidan wanda tayi tsawan shekaru ba ta cikin sa, yana nan yacce yake sai dai gyararraki da fenti wanda duk basu ta sani ba ,ji tayi wani irin sanyin farin ciki na ratsa ta, kafin suka shiga aena hin main parlo na gidan, Faruq yasha mamaki da ganin girman gidan da tsabar dukiyar da aka narka ciki a ranshi yace ashe y'ar mai kudi ne ita, dafe kirji Inna tayi tace "na shiga ukku yau naga abunda ya ishe ni be ishi Allah ba, wa nake gani kamar Janna, kin gama yawo Kin dawo, abunda bazai yiwu ba kenan "jin hargowar Inna yasa y'an gidan fitowa harda Abba aka soma kallon kallo. (gaskiya bana jin dadi, kun daina comments a book din nan, bana gane ko sakon na isowa gare ku, idan bakwa so saiku fada na daina wahala kawai, ta hanyar comment ne zansan me nakeyi) Allah ka gafartawa iyayen mu, kayi mana kyakyawan karshe maryam majidadi✍🏻 stylish star✨✨ *بسم الله الرحمن الرحيم* *____________________________________* *🌈🇰AINUWA 🇼RITER'S✍🏼* *🇦SSOCIATION🤝🏻* ```{United we stand and succeed;Our ambition is to entertain & motivate the mind of readers}``` https://www.Facebook.com/kainuwawritersassociation *____________________________________* 🍇🍇🍇🍇🍇🍇🍇🍇 *DAFIN SO* 🍇🍇🍇🍇🍇🍇🍇🍇 Story and writing by *Maryam Ismail* *MAJI DAD'IN KAINUWA CE* ✍🏻 facebook Maryam ismail(maji dadi) Inster maryam maji dad'i Page 109 to 110 "ka wani yi mun tsaye a kai Abu, shin zuba mata ido zakayi tana kallon ka?, da idanuwan ta kamar na mayu, maza tabar gidan nan wallahi "Inna ta kare tana kumfar baki. Kamar muna fuka haka Janna ta taka kafan ta zuwa gaban Abba da niyar ta duk'a, saurin rike ta yayi kafin ta kai k'asa, hawayen da take makalewa ne suka gangaro mata ta rungume sa tace "Abba nayi kewar ka, don Allah Abba ka yafe mun bazan kuma ba, Abba wallahi ba'a sani na nayi ba " "kaji iskan cin banza ki Kai kanki ga k'ato kuma kice baki san anyi ba, yau naga abunda ya ishe ,wallahi yarin yar nan Abu ka haifa wa kanka fiti na, ta iya tsara labari da shegiyar karya "Inna ta fad'a D'ago kan ta yayi yana murmushi yace "ni ban rike ki ba arai Mamana, fushin zuciya ne kawai, amman ya akai haka ta faru?, nasan ba halinki bane Mamana, ina kika je? bayan Kin tafi " Wani mugun kallo Inna tawa Momy tace "ae hankalin ki ya kwan ta Kin kawo mana anno ba a cikin gida, Allah dai ya sakawa d'ana wallahi ae akwai hisabi dai, a dai rika tunawa da Allah Indo " Momy bata ce komai ba, ta Kama hannun yaran takai gaban Abba tace "ga rabon daya samu, kayi hakuri Allah dai ya rubuta dole sai yaran Sun zo ta haka " Sakin Jannat yayi ya rungume yaran yana jin tsananin kaunar su har a ransa, kallon Jannat Anif yayi yace "Aunty who is this Man ". Sulaiman yayi murmushi yace "is ur Granfa, ur Momys Father " Waro ido Anif yayi yace "No, but what about Abban Adamawa? Murmushi Faruq yayi yace "bana son tamabaya shima Baban ta ne, wannan ma Baban ta ne, baban Abuja". Washe hakora Arif yayi yace" kamar mu ga Appien Adamawa ga Appien Abuja ". "muje mu zauna"Sulaiman ya fad'a ,Sawam ya kallah yace "ka kaiwa Sadiya yaran nan ". Da sauri Inna ta jawo yaran jikin ta ta rike tace "yau naga bala'i saboda shegen hassada sai kasa a fitar dasu banga jikoki na na, wallahi Sule Allah zai saka mun duk abunda kake yimun, kuma ba su zuwa wallahi " Ta gefan ido ya maka mata uwar harara, yayin da Sawam ke boye dariyar data taho masa "kawa uwarka Aisha dariya gata nan " Bata an kara ba taji ya janye hannun yaran yayi waje yace "yaran da kike aeban tawa ne zan baki " "ka kama kanka Sawam bana son sakarci "Abba ya fada. Dakin Aunty Sadiya yakai yaran yace "uwar Humaira ga yaran Jannat fa ,zasu zauna nan suna magana a parlon ne " "to Masha Allah yaran harsun girma haka, what's ur names boy's " "am Arif, my Twin Anif "Arif ya bata amsa, labari suka ci gaba da bata iri iri tana shan dariya ga Humaira ma ta sake jiki sai wasa suke yi, banda Anif dake gefe yana kallon cartoon. Zaune suke duka a parlo, suna sauraran ta, tana basu labarin yacce ta zauna da taje Adamawa, sosai suka tausaya mata, Abba yayi dana sani sosai, Inna hawaye ta matse tace "haka kawai da raina an cuci y'ata, ka kore ta Abubakar, bancin da Allah yasa ta hadu da yaron nan na kirki daya kake gani mezai faru da ita, Allah ya maka albarka yaro, kai d'an arziki ne, ka kaini gidan ku dan Allah nawa iyayenka godiya ".jinji na kai faruq yayi lallai lamarin tsohuwar nan akwai tsufa a ciki ******* "ka tabbata Baba mai gadi, Jannat na cikin gidan nan "Madina ta fada tana nishi da kyar ga y'arta jaye a hannun ta "eh ae tunda kika sakani aeki nake maki, suna ciki ki shiga "godiya tayi masa sannan ta shiga cikin gidan bakin ta dauke da sallama ,kowa kallon sa ya koma gare ta, bata zarce ko ina ba sai gaban Jannat tuni hawaye Sun malaye fuskar ta tace "dan Allah maryama ki yafe mun, wallahi sharrin shaidan ne da son abun duniya, gashi komai ya dawo kai na, dan girman Allah ki yafe mun " "ta yafe maki uban me, me ?kuma ya hadaku ?,daga gani kin zalin ce ta da yawa wallahi shiyasa kika marairai ce haka "Inna ta fada "kinga dai na kukan nan haka Madina ki fada mana me yake faruwa ne ?" share idon ta tayi ta basu kabarin duk irin abubuwan da suka yiwa Jannat sannan tace "nasan ban cancanci yafiya ba, amman don Allah ki daure ki yafe mun dan nasan hakkin ki ne ke bina, kuma ni tawa tazo karshe ga y'ata Lamrat dana haifa y'ar Alhaji sabo ce kuma yace bazai Karba ba " Salati Inna ta Saki tace "makira Allah ya isa wallahi, Allah ya sakawa jika ta, ni dai nasan bana da jinin karuwai, ashe sharrin ki ne, ae hisabi sai dai gaban Allah kuma". Share hawaye Jannat tayi tace "kada ki damu Madina, na yafe maki, nima ina neman Allah ya yafe mani laifin dana masa. Sosai taji dadin maganan Jannat tace "nayi maki alkawari zanje gidan su Ahmad suma na roki gafarar su, ko don na samu rahamar ubangiji. Inna hararan Madinat kawai takeyi barin ma da taji Jannat ta yafe mata kuma ta dauki Lamrat. Maryam majidadi✍🏻 Stylish star ✨ [6/30, 1:03 PM] Maryam Maji Dad'i: *بسم الله الرحمن الرحيم* *____________________________________* *🌈🇰AINUWA 🇼RITER'S✍🏼* *🇦SSOCIATION🤝🏻* ```{United we stand and succeed;Our ambition is to entertain & motivate the mind of readers}``` https://www.Facebook.com/kainuwawritersassociation *____________________________________* 🍇🍇🍇🍇🍇🍇🍇🍇 *DAFIN SO* 🍇🍇🍇🍇🍇🍇🍇🍇 Story and writing by *Maryam Ismail* *MAJI DAD'IN KAINUWA CE* ✍🏻 facebook Maryam ismail(maji dadi) Inster maryam maji dad'i Last page 🔚🔚🔚🔚🔚🔚🔚 Inna harare kawai takeyi,ta rasa meke mata dadi dan tsabar haushi da "ni dai ba ruwa na, gara ma ki sakar masu d'iya, kije ki jajubowa kanki masifa da wannan shegen ciwan sai tsami sukeyi, Allah dai ya saka wa jika ta ni dai, dan dai ba yafewa mukayi ba ". Abba kallon Inna kawai yakeyi shi yama rasa me zaiyi, kullun abunta kara gaba yakeyi. Sallama tayi masu zasu tafi, kallon ta Jannat tayi tace "ki bar Lamrat anan ,ta kwana biyu " "inna yarda shegiya nake, y'ar kwararon ita zaki jajibar mana Allah dai ya tsine halinki y'ar nan, yanzu duk wannan mugun abun da aka maki saikin makale mata, wallahi na rabaku marar zuciya kawai, kai Ummaru daukar ta ku koma can tunda bata barin halin yardar data saba " Murmushi kawai Faruq yayi, bece komai ba, Inna dai na sababi haka aka tafi aka bar Lamrat yarinya kyakyawa da ita. Sawam ne ya shigo rike da hannun yaran yace "mukam zamu je siyan ice cream " "shegen shan sanyin irin na uwarsu zaka koya masu "Inna ta fada Beko kulata ba yaja hannun yaran ya fice, a mota ya saka yaran suka bar gidan, wurin Humaira Jannat takai Lamrat. ******* Da sauri ya fito dakin da Key din Motarsa a hannunsa, "kaga ka siwo wa Imaan ice cream tun dare take damu na da fiti na " Yarinyar da aka Kira da Imaan ta fito da gudu tana kiran Uncle ,yarinyar kallo daya zaka mata ka gano tsantsar kamannun ta da mahaifin ta wato Sadeeq, rungume kafafun sa tayi tana murmushi, jan hancin ta yayi yace "kinci sa'a ba office zanje ba, oya muje " Kama hannun ta yayi suka ida safkowa daidai fita kofa yaci karo da Madinat zata shigo, daga idon sa yayi yana kallon ta, kamar ya tuna wani abun ya basar ya wuce ta, ita kam ta bisa da kallo har ya bacewa ganin ta, sannan ta shiga gidan da sallama dauke bakin ta, Granny dake fitowa parlo ta amsa sallamar tace "Sannu baiwar Allah, shigo " Idasa shiga tayi, tana shiga ta duka akan gwaiwowin ta ta gaishe da Granny, amsawa tayi tana Kare mata kallo, Umma ce ta safko daga Stairs kallo daya ta mata ta gane ta, ta tsaya tana kallon ta,tana kuma cike da tsananin mamakin irin ciwan daya same ta, me kuma tazo yi?,Madina na daga kai ta kalle ta tace "Hajiya don Allah ki yafe mun, wallahi sharrin shai dan ne da son abun duniya, amman nayi nadama gashi komai kaina yake kare mun, ki yafe mun ko na samu rahamar ubangiji na " zama Umma tayi a chair tace "baiwar Allah lafiya?, me kika yimun? ". "ah to kema kin kara gani, ni Grandy ko ni dai ban gane me take nufi ba ". Sallamar Hanan ta kuma katsesu, isowa tayi cikin parlon ganin duk yanayinsu ba daidai ba yasa tace "Umma me yake faruwa ne? " Kallon ta Madina tayi tace "kece kice ta yafe mun dukda nasan ban cancanci yafiya a gare ku ba, nice wacce nazo na gaya maki tsakanin Ahmad da Jannat wanda duka ni na shirya komai saboda tsananin hassada "nan ta kwashe labarin ta fada masu komai. "Kai duniya munafuki beji dadi ba, Allah yabiwa Amadu hakkin sa, nan kika hadasa da uwarsa kika raba kauna, kika canzamun zaman gida, yo ae koni kinci da hakki na wallahi, yo eh mana meye hakki nan kika sa Amadu yaita ciwo ke har yanzu be warke da wannan ciwan ba "cewar Granny "yanzu ina Jannat da abun da ke cikin ta? "Hanan ta tambaya. "wacce irin tambaya ce wannan ?,kiyi uban me da abunda ta haifa da ita kuma "Umma ta fada a fusace sannan ta maida kallon ta ga Madinat tace "aeke banda abun da zan fada maki, kika saka yaro na yayi zina, da wannan yar iskar yarinyar amman keda Allah tun yanzu kinga karshen ki, bazan ce maki komai ba, amman kin cutar da ni wallahi " girgiza kai Hanan tayi tace "Umma wannan ba mafita bace, komai dai ya riga ya faru, zaifi sauki ki yafe mata, Allah ma muna masa laifi ya yafe mana ballan tana bayin sa,yanzu Madina ina Jannat? " "ta nan gidansu ta dawo da yaran Ahmad y'an biyu duka maza " wata uwar ashar Umma ta lalubo ta afkawa Madina tace "kaji mun uwar jan alkaba'i ,wannan yaran kuyi gaggawar nemo ubansu wallahi badai Ahmad ba,ni bana ma so yasan ta dawo ballan tawa shegun da take son lika masa " "ke yanzu abunda kikeyi shiya kama ta?, girma ne wannan? Karna kuma jin bakinki ga abunda baki da tabbas "Daddy ya fada yana zama a chair yaci gaba da cewa "duk naji me kuke fada "aniyar gyara zamu dauka, ya kamata tunda tayi laifi kuma ta gane tayi laifi har tazo neman gafara toku yafe mata, fushinku akan ta baya da wani amfani, yara kuma dole idan na Ahmad ne ya karbesu tunda sheda ta nuna shiya mata cikin,bana son na sake jin bakinki anan ciki, idan kin yafe mata ruwanki sai dai inaso ki tuna kema kina da laifi wurin Allah kuma kina bidar ya yafe maki " "ke kuma Allah yayi maki albarka, Allah ya yafe mana baki daya " "na yarda na yafe mata, amman bazan karbi yaran nan ba kuma bazan yarda Ahmad ya maido da alakarsa da wannan yarinyar ba ". "to ae inaga kece Allah, Kaji bakin hali ace an haifi yara har biyu kice bana danki bane, ae saiki jira a gwada, kuma jika na bazai zauna a gwauro ba, dole ya auri abunda yake so, gashi harya tsufa ba aure " sallama madina tayi tabar gidan, cikin sanda Hanan tabi bayan ta da gudu, taje ta samu address din gidan su Jannat ta taka mota sai gidan. Umma kam tsabar takaici kasa fadan komai tayi kawai tabar parlon. ********* Ice cream suka siya harda na Humaira da Lamrat, Arid sai zuba surutu yake yi duk wanda ke wurin su ake kallo, baya yayi ya bige Ahmad, zaro ido yayi yace "am very sorry Uncle ban gani bafa, kada Aunty taji zata dake ni ne ". Muta nan dake wurin cikin su wani yace "ikon Allah ni dai naga kamar tayi yawa, sai ka Kama yaran ka ku tafi gida, ka fadawa Aunty ta masa bulala tunda ya bige Abban ". "kai baka san Aunty da fada ba, wallahi bazan kuma ba". Sai lokacin Anif yayi murmushi yace "kamar kayi a kunnen ta kuwa ". "u idiot waya saka da kai ". wani mugun kallo Anif yabi Arif dashi yace "ni kake fadawa idiot"ya nufo sa rai a matukar bace, da sauri Sawam da sai lokacin hankalin sa yakai ga abunda ke faruwa ya tare sa, tsabar takaici da haushi yasa ya soma tari tuni idonsa ya sauya yayi hanyar waje da gudu ga numfashinsa na Sama sama, waya Sawam ya ciro ya Kira Sulaiman yana fada masa a lokacin yaron ya suma a hannun Ahmad, yama kasa gane me zaiwa yaron gani yayi ya koma kamar ba likita ba, Sulaiman na sauke waya ya fadawa Faruq sai cikin kunnen Jannat kuka ta saka ta bisu baya da gudu, duk jarabar Suleiman sai da ya hakura aka tafi da ita,tun a mota babu abunda takeyi sai kuka har suka isa, tun kafin Mota ta tsaya ta balle murfin mota, Faruq na kiran ta bata saurare saba ta shiga wurin da gudu inda ta ga muta ta fada da gudu, shikam duke yake yana hura masa iska a bakinsa rike yaron da tayi ne yasa ya dago yana kallon ta da mugun mamaki, kara murza idonsa yayi yace "Maryama"sai lokaci ta daga tana kallon wanda taji muryarsa ta daki dodon kunnen ta, cak komai nata ya tsaya da taga Ahmad lokacin da suka kalli juna ido cikin ido murya na kyarma tace "wallahi duk abunda ya samu yaro na bazan yarda ba, sai yanzu na gane da gangan kayi masa wani abu, wallahi bazan barka ba, kaima Umman ka tasa kazo ka kashe mun yaro wallahi d'ana ya mutu bazan barku ba ".ta kare maganar cikin kuka. Da mugun mamaki yake kallon ta ,ganin ta rude yasa ranshi matukar baci ya ture ta ya dauke yaron ya fizge hannun Arif daga na sawam ya sakasu mota ya fice a guje daga wurin ,wani kukan ta rushe dashi a daidai lokacin ne kuma Sulaiman da Faruq suka iso wurin, da sauri Faruq ya rike ta kafin yace komai tace "Appie ya dauke mun yara na, ya gudu wallahi mutuwa zanyi idan be dawomun dasu ba, nasan halin sa zai rabani dasu ne " "waye ya dauke maki yara? "Sulaiman ya jefa mata tambaya cikin kuka tace "Ahmad ne " Murmushi Sulaiman yayi yace "ya gane yaran sa kenan, ku tashi muje gida sai muga ya za'ayi" Da kyar Faruq ya lallabata Suka wuce gida ganin bata ji bata gani yasa ya kira Ammi ya mata kwatancen gidan tace gata nan zuwa ita da Ibtihal yanzu, bata tsaya shiri ba hijab kawai ta saka suka fita ita da Ibtihal. ******** Ahmad kam Kai tsaye gida ya nufa, yayiwa Sadeeq waya su hadu gida, cikin kankanin lokaci suka isa gida, rungume yaron yayi Imaan da Arif suka bisa baya da ido Arif yake bin gidan yace "Uncle pls take us home, Aunty nacan tana kuka, kuma Ammi zata neme mu ". "ae baku da gidan da yafi nan, so u better come inside Boy,i will take u later ". tun daga parlo Umma tace "ina ka samu yara? "ganin tsantsar kamarsa da yaron dake binsa baya, sai kuma wanda ya kwantar a chair yasa gabanta mugun faduwa dan gani takeyi kamar Ahmad ne aka maido mata yana jariri ta kuma cewa "da kai nake malam ". Granny ta fito da sauri tace "la ba shakka da gani wadannan sune jikoki na wallahi ,yaran Janna ne " Hararan kasan ido Umma tabi kaka dashi, da sauri Dr Sadeeq ya shigo da gaggawa ya soma duba yaran cikin ikon Allah ya karbi numfashi gwaje gwaje yaci gaba dayi masa bayan ya gama duba results yace "My God, duka case dinku iri daya he is Asthmatic fa ga ciwan zuciya " Zaro ido Ahmad yayi yace "subuhanallah, Allah mai juya Al'amari yacce yaso" Kallon Umma yayi yace "ga yara na nan, ko wannan kadai ya isa ki gane jini nane su " Sadeeq ya kama Arif yace "Boy what's ur name " "am Faruq (Arif), and my twin is Ahmad (Anif). "Umma na karbo yara na, kuma bazan mayar dasu ba, lokaci yayi da zasu zauna gidan Ubansu suma "yana fadin haka ya janye yaran ya wuce dakin sa. ******** A gate suka hadu da motar su Ammi Sun iso da yake babu nisa tsaka ninsu da gudu Jannat ta rungume Ammi tana kuka kamar zata sike tace "Ammi ya rabani dasu Allah zai iya barin garin dasu, nikam bazan bar masa ba ". "shine kikewa kuka haka?, babu abunda zai sami yaranki, kiyi shiru kada ki tadawa Momy hankali kinji, zamu karbar maki yaran ki "gyada kai tayi tana sharar hawaye kafin suka shiga cikin gidan a parlo suka samesu harda Hanan dake zaman jiransu. Tun kafin su iso Sawam ya kira Daddy ya fada masa me yake faruwa. Sosai Hanan taji tausayin Jannat ganin lokaci daya har rama tayi saboda tashin hankali tace "dan Allah kiyi hakuri, wallahi Yaya na yana sonki yana kuma son yaran sa kullun kune a mafarkinsa dukda besan me kika haifa ba, nasan bazai taba cutar dasu ba ,nice shaidar haka saboda ke yasa yake har yanzu beyi aure ba yana zaman jiranki, a ta dalilinki yasa na fasa auransa ,dalilin fasa auran kuwa shine tun lokacin da kuka rabu ya kasa kwanciyar hankali kullun cikin ciwo yake da akace ya aure ni mamadinki a lokacin sai ciwansa ya kara tsanan ta, abokinsa ya sadaukar da komai nasa don ceto rayuwar sa yaje ya samu Granny yace ta dubi girman Allah ta yarda ranar auran mu da Ahmad a daura dashi saboda tabbas idan aka aurawa Ahmad ni rayuwarsa zata kara tabarbarewa kuma zamu iya rasa shi, ita kaka tace su bari zata fara yin shawara dani lokacin data Kira ni na karbi auran Sadeeq ne bawai don bana son Ahmad ba a'a nayi ne don ceton rayuwar sa, saboda tsananin son da nake masa yasa na sadaukar da komai nawa dan nema masa farin cikin sa a ko ina, nayi kuka hankali na ya tashi amman na daure na karbi auran Sadeeq wanda yanzu muke da y'a daya, na tabbata har gobe yana sonki kuma dan Allah ki yarda da auren yaya na ku rike yaranku, acan yaranki zafi samun y'anci " [7/1, 1:38 PM] Maryam Maji Dad'i: "Kira mun shi, ya zai raba uwa da yaran ta banda sakarci "Daddy ya fada. Mikewa Umma tayi ta shiga dakin Ahmad ganinsa rike da yaran yasa ta jefa masa mugun kallo tace "inka ga dama ana jiran ka parlo "ta juya tabar dakin parlon ta dawo inda ta samu Granny a wurin bataji dadin ganin ta ba dan tasan dole ta tayar da wani rigiman, Ahmad ya fito kanshi kasa ya duba gaban Daddy in a cool voice yace "gani Daddy " "waikai meke damunka?, za zaka dauke mata yara?,bayan kasan dole sai an nemi sulhu, Inna ta yanke hukunci kaje ka dauko yaran Yanzu zamuje gidan"Daddy ya fada. Bata rai Umma tayi daukar ta fada zasuyi masa sai taji wani sabon zancen tace "yo muje kuma mu dauko me?, ni dai dana bazai auri mawakiya ba gaskiya " "Allah dai ya tsine halinki Hadiza to ina ruwanki?, wallahi y'ay'a na bazasuyi zaman agolanci ba in bakyaso ta shigo ke saiki fita, ke yau harda sadaki zamu fita, ni dai ba ruwa na, mata sai bakin hali, ku tashi muje ni "yaran Ahmad ya dauko suka shiga mota shike driving daya hada ido da Umma ta mirrow saita maka masa harara har Suka isa gidan, iso sukasa akayi masu, har babban parlon Alhaji Abdullahi aka shiga dasu, sosai Suka samu karbuwa kafin ya fito tare da su Inna ya fito turus suka tsaya suna kallan kallo, Inna tace "na shiga Ukku ni maryama Binta dama kina da rai "sai ta fara matsar kwallah, Granny ta matsa kusa da ita tace "maryama muna gari daya bamu haduba tsawon shekaru wayyo ni, ashe ina da rabon kara ganin y'ar uwa ta " Sake da baki duk mutan parlon ke kallonsu. Tsaki Inna taja tace "Allah dai ya tsinewa y'an sa ido, to binta dai kawar wasa tace zumunci na kusa balle a rabamu, mutum sai yaci kansa wallahi ". "ke rabu dasu, aeni na dawo daga rakiyar su wallahi, kilama da gangan suka ki hadamu, saboda munahincin su ni dai ba ruwa na kuma gashi dai mun hadu ae " Hannu Abba yaba Daddy yace "barka da zuwa Alhaji Aliyu, ashe abunma dukna gida ne " "barka kadai Alhaji Abdullahi "ashe Daddy da Abba abokai ne sosai aeki ne ya raba su. Zama sukayi kafin ya aeka aka kira Jannat, hijab ne har kasa jikin ta daka kalli fuskarta zaka san Tasha kuka harta gaji, yaran ta na ganinta suka ruga zuwa gare ta, rungume su tayi itama tana sakin murmushi kafin Suka karaso ta zauna, sai kallon ta Ahmad yake yi, suna hada ido ta murguda masa baki. "ni dai ba wani dogon surutu bani so yara na suyi agolanci, Maryama nazo karbar auran wancan yarinyar ne ga jika na Amadu gashi nan " "to duka ae naki ne, bar gantalallah a daura kawai ku tafi kafin ta sake daukar magana " Turo baki Jannat tayi tana hararen Inna. Kallonsu Sulaiman yayi cike da takaici yace" but Faruq wants marry Jannat since ". "ka dai zagi uwarka gata nan "Granny ta fada. D'an taboshi Faruq yayi yace "what's that pls, ka barsu inaga hakan shine masalaha kuma indai shine harga Allah na hakura zuciya daya kuma na tabbatar Jannat na sonsa sosai, fushi kawai take dashi dan haka ita ta amince, sake da baki Jannat ta bishi da kallo be yarda Sun hada ido ba. "Au bintu na gane me suke nufi yanzu, yaro Ummaru dan girman Allah kayi hakuri ka barwa jikana Ahmadu shine rufin asirin yaran baki daya " "Inna babu komai na bar masa zuciya daya " Albarka suka dinga saka masa. Nan aka tsaida ranar aure, nanma Sawam yaga Ibtihal yace yana so ba ja ta amince aka saka tare, Ibtisam tasha mamaki da taga asalin Jannat sosai ta bata hakuri ta yafe mata, itama ta yafe mata,wanda ke santa ma ya fito,gidan Daddynsu daya na abuja Suka zauna basu koma adamawa ba. **************** "Haba Janna yanzu duk rokon da binki yakeyi bazaki yafe masa ba, yayi nadama dan Allah ki yafe masa "Mubaraka ta fada tana goge hawayen idonta "sai dai na yafe dan darajar ki, badan shi ba, na yafe masa duniya wa lahira "ta kare maganar tana duban Ashman daya kure ta da ido duk yayi kalar tausayi. Sosai ya mata godiya kafin suka wuce gida, a kuma satin ne Goggo ta tasu sunyi jimami sosai da taya Madinat bakin ciki,sosai aka shirya gaggarumin biki na gani na fada, ranar Friday dubban alumma suka shaida daurin auran yaran Ukku akan sadaki dubu dari ko waccensu, da yamma ko wacce amarya ta tare gidan ta, anan kuma Faruq ya hadu da Jamila kanwar mijin Asma'u da sukaxo biki yarinya natsatsiya da kirki aka sha biki suma. Wayan dake hannun ta ta Saki ta kwala ihu da gudu Ahmad ya fito yana tambayar lafiya "Madina" kawai take fada Wayar ya dauka ya kara a kunne yaji Allah yayiwa Madina rasuwa sosai mutuwar ta taba mutane musamman Jannat da tafi kowa shiga tashin hankali ta kama Lamrat ta rike tace bazata bawa kowa ba tun a sadakar Ukku ta dauke ta, ta zame mata uwa ta zame mata uba. Some year's later Sosai suke rayuwar farin ciki da kwanciyar hankali komai sai son barka, hankalin su kwance ta ko wanne bangare komai daidai yake tafiya sai dai mi masu fatan alhairi. (Alhmdll, zakuga karshen a gurguje phone dina yake bani matsala shine na takaita rubutun, kafin na canza wata inaso na karasa maku, na gode sosai da soyayyar da kuka nunawa book dina, Allah ya yafe mana kurakuran dake ciki ya bamu ikon amfana da darasin dake ciki, sai kun jini a wani jikon kuma,taku har kullun majidadi saduwar alhairi) Allah ya gafarwa iyayenmu yayi mana kyakyawar karshe Majidadi✍🏻 Stylish star ✨[6/30, 1:03 PM] Maryam Maji Dad'i: *بسم الله الرحمن الرحيم* *____________________________________* *🌈🇰AINUWA 🇼RITER'S✍🏼* *🇦SSOCIATION🤝🏻* ```{United we stand and succeed;Our ambition is to entertain & motivate the mind of readers}``` https://www.Facebook.com/kainuwawritersassociation *____________________________________* 🍇🍇🍇🍇🍇🍇🍇🍇 *DAFIN SO* 🍇🍇🍇🍇🍇🍇🍇🍇 Story and writing by *Maryam Ismail* *MAJI DAD'IN KAINUWA CE* ✍🏻 facebook Maryam ismail(maji dadi) Inster maryam maji dad'i Last page 🔚🔚🔚🔚🔚🔚🔚 Inna harare kawai takeyi,ta rasa meke mata dadi dan tsabar haushi da "ni dai ba ruwa na, gara ma ki sakar masu d'iya, kije ki jajubowa kanki masifa da wannan shegen ciwan sai tsami sukeyi, Allah dai ya saka wa jika ta ni dai, dan dai ba yafewa mukayi ba ". Abba kallon Inna kawai yakeyi shi yama rasa me zaiyi, kullun abunta kara gaba yakeyi. Sallama tayi masu zasu tafi, kallon ta Jannat tayi tace "ki bar Lamrat anan ,ta kwana biyu " "inna yarda shegiya nake, y'ar kwararon ita zaki jajibar mana Allah dai ya tsine halinki y'ar nan, yanzu duk wannan mugun abun da aka maki saikin makale mata, wallahi na rabaku marar zuciya kawai, kai Ummaru daukar ta ku koma can tunda bata barin halin yardar data saba " Murmushi kawai Faruq yayi, bece komai ba, Inna dai na sababi haka aka tafi aka bar Lamrat yarinya kyakyawa da ita. Sawam ne ya shigo rike da hannun yaran yace "mukam zamu je siyan ice cream " "shegen shan sanyin irin na uwarsu zaka koya masu "Inna ta fada Beko kulata ba yaja hannun yaran ya fice, a mota ya saka yaran suka bar gidan, wurin Humaira Jannat takai Lamrat. ******* Da sauri ya fito dakin da Key din Motarsa a hannunsa, "kaga ka siwo wa Imaan ice cream tun dare take damu na da fiti na " Yarinyar da aka Kira da Imaan ta fito da gudu tana kiran Uncle ,yarinyar kallo daya zaka mata ka gano tsantsar kamannun ta da mahaifin ta wato Sadeeq, rungume kafafun sa tayi tana murmushi, jan hancin ta yayi yace "kinci sa'a ba office zanje ba, oya muje " Kama hannun ta yayi suka ida safkowa daidai fita kofa yaci karo da Madinat zata shigo, daga idon sa yayi yana kallon ta, kamar ya tuna wani abun ya basar ya wuce ta, ita kam ta bisa da kallo har ya bacewa ganin ta, sannan ta shiga gidan da sallama dauke bakin ta, Granny dake fitowa parlo ta amsa sallamar tace "Sannu baiwar Allah, shigo " Idasa shiga tayi, tana shiga ta duka akan gwaiwowin ta ta gaishe da Granny, amsawa tayi tana Kare mata kallo, Umma ce ta safko daga Stairs kallo daya ta mata ta gane ta, ta tsaya tana kallon ta,tana kuma cike da tsananin mamakin irin ciwan daya same ta, me kuma tazo yi?,Madina na daga kai ta kalle ta tace "Hajiya don Allah ki yafe mun, wallahi sharrin shai dan ne da son abun duniya, amman nayi nadama gashi komai kaina yake kare mun, ki yafe mun ko na samu rahamar ubangiji na " zama Umma tayi a chair tace "baiwar Allah lafiya?, me kika yimun? ". "ah to kema kin kara gani, ni Grandy ko ni dai ban gane me take nufi ba ". Sallamar Hanan ta kuma katsesu, isowa tayi cikin parlon ganin duk yanayinsu ba daidai ba yasa tace "Umma me yake faruwa ne? " Kallon ta Madina tayi tace "kece kice ta yafe mun dukda nasan ban cancanci yafiya a gare ku ba, nice wacce nazo na gaya maki tsakanin Ahmad da Jannat wanda duka ni na shirya komai saboda tsananin hassada "nan ta kwashe labarin ta fada masu komai. "Kai duniya munafuki beji dadi ba, Allah yabiwa Amadu hakkin sa, nan kika hadasa da uwarsa kika raba kauna, kika canzamun zaman gida, yo ae koni kinci da hakki na wallahi, yo eh mana meye hakki nan kika sa Amadu yaita ciwo ke har yanzu be warke da wannan ciwan ba "cewar Granny "yanzu ina Jannat da abun da ke cikin ta? "Hanan ta tambaya. "wacce irin tambaya ce wannan ?,kiyi uban me da abunda ta haifa da ita kuma "Umma ta fada a fusace sannan ta maida kallon ta ga Madinat tace "aeke banda abun da zan fada maki, kika saka yaro na yayi zina, da wannan yar iskar yarinyar amman keda Allah tun yanzu kinga karshen ki, bazan ce maki komai ba, amman kin cutar da ni wallahi " girgiza kai Hanan tayi tace "Umma wannan ba mafita bace, komai dai ya riga ya faru, zaifi sauki ki yafe mata, Allah ma muna masa laifi ya yafe mana ballan tana bayin sa,yanzu Madina ina Jannat? " "ta nan gidansu ta dawo da yaran Ahmad y'an biyu duka maza " wata uwar ashar Umma ta lalubo ta afkawa Madina tace "kaji mun uwar jan alkaba'i ,wannan yaran kuyi gaggawar nemo ubansu wallahi badai Ahmad ba,ni bana ma so yasan ta dawo ballan tawa shegun da take son lika masa " "ke yanzu abunda kikeyi shiya kama ta?, girma ne wannan? Karna kuma jin bakinki ga abunda baki da tabbas "Daddy ya fada yana zama a chair yaci gaba da cewa "duk naji me kuke fada "aniyar gyara zamu dauka, ya kamata tunda tayi laifi kuma ta gane tayi laifi har tazo neman gafara toku yafe mata, fushinku akan ta baya da wani amfani, yara kuma dole idan na Ahmad ne ya karbesu tunda sheda ta nuna shiya mata cikin,bana son na sake jin bakinki anan ciki, idan kin yafe mata ruwanki sai dai inaso ki tuna kema kina da laifi wurin Allah kuma kina bidar ya yafe maki " "ke kuma Allah yayi maki albarka, Allah ya yafe mana baki daya " "na yarda na yafe mata, amman bazan karbi yaran nan ba kuma bazan yarda Ahmad ya maido da alakarsa da wannan yarinyar ba ". "to ae inaga kece Allah, Kaji bakin hali ace an haifi yara har biyu kice bana danki bane, ae saiki jira a gwada, kuma jika na bazai zauna a gwauro ba, dole ya auri abunda yake so, gashi harya tsufa ba aure " sallama madina tayi tabar gidan, cikin sanda Hanan tabi bayan ta da gudu, taje ta samu address din gidan su Jannat ta taka mota sai gidan. Umma kam tsabar takaici kasa fadan komai tayi kawai tabar parlon. ********* Ice cream suka siya harda na Humaira da Lamrat, Arid sai zuba surutu yake yi duk wanda ke wurin su ake kallo, baya yayi ya bige Ahmad, zaro ido yayi yace "am very sorry Uncle ban gani bafa, kada Aunty taji zata dake ni ne ". Muta nan dake wurin cikin su wani yace "ikon Allah ni dai naga kamar tayi yawa, sai ka Kama yaran ka ku tafi gida, ka fadawa Aunty ta masa bulala tunda ya bige Abban ". "kai baka san Aunty da fada ba, wallahi bazan kuma ba". Sai lokacin Anif yayi murmushi yace "kamar kayi a kunnen ta kuwa ". "u idiot waya saka da kai ". wani mugun kallo Anif yabi Arif dashi yace "ni kake fadawa idiot"ya nufo sa rai a matukar bace, da sauri Sawam da sai lokacin hankalin sa yakai ga abunda ke faruwa ya tare sa, tsabar takaici da haushi yasa ya soma tari tuni idonsa ya sauya yayi hanyar waje da gudu ga numfashinsa na Sama sama, waya Sawam ya ciro ya Kira Sulaiman yana fada masa a lokacin yaron ya suma a hannun Ahmad, yama kasa gane me zaiwa yaron gani yayi ya koma kamar ba likita ba, Sulaiman na sauke waya ya fadawa Faruq sai cikin kunnen Jannat kuka ta saka ta bisu baya da gudu, duk jarabar Suleiman sai da ya hakura aka tafi da ita,tun a mota babu abunda takeyi sai kuka har suka isa, tun kafin Mota ta tsaya ta balle murfin mota, Faruq na kiran ta bata saurare saba ta shiga wurin da gudu inda ta ga muta ta fada da gudu, shikam duke yake yana hura masa iska a bakinsa rike yaron da tayi ne yasa ya dago yana kallon ta da mugun mamaki, kara murza idonsa yayi yace "Maryama"sai lokaci ta daga tana kallon wanda taji muryarsa ta daki dodon kunnen ta, cak komai nata ya tsaya da taga Ahmad lokacin da suka kalli juna ido cikin ido murya na kyarma tace "wallahi duk abunda ya samu yaro na bazan yarda ba, sai yanzu na gane da gangan kayi masa wani abu, wallahi bazan barka ba, kaima Umman ka tasa kazo ka kashe mun yaro wallahi d'ana ya mutu bazan barku ba ".ta kare maganar cikin kuka. Da mugun mamaki yake kallon ta ,ganin ta rude yasa ranshi matukar baci ya ture ta ya dauke yaron ya fizge hannun Arif daga na sawam ya sakasu mota ya fice a guje daga wurin ,wani kukan ta rushe dashi a daidai lokacin ne kuma Sulaiman da Faruq suka iso wurin, da sauri Faruq ya rike ta kafin yace komai tace "Appie ya dauke mun yara na, ya gudu wallahi mutuwa zanyi idan be dawomun dasu ba, nasan halin sa zai rabani dasu ne " "waye ya dauke maki yara? "Sulaiman ya jefa mata tambaya cikin kuka tace "Ahmad ne " Murmushi Sulaiman yayi yace "ya gane yaran sa kenan, ku tashi muje gida sai muga ya za'ayi" Da kyar Faruq ya lallabata Suka wuce gida ganin bata ji bata gani yasa ya kira Ammi ya mata kwatancen gidan tace gata nan zuwa ita da Ibtihal yanzu, bata tsaya shiri ba hijab kawai ta saka suka fita ita da Ibtihal. ******** Ahmad kam Kai tsaye gida ya nufa, yayiwa Sadeeq waya su hadu gida, cikin kankanin lokaci suka isa gida, rungume yaron yayi Imaan da Arif suka bisa baya da ido Arif yake bin gidan yace "Uncle pls take us home, Aunty nacan tana kuka, kuma Ammi zata neme mu ". "ae baku da gidan da yafi nan, so u better come inside Boy,i will take u later ". tun daga parlo Umma tace "ina ka samu yara? "ganin tsantsar kamarsa da yaron dake binsa baya, sai kuma wanda ya kwantar a chair yasa gabanta mugun faduwa dan gani takeyi kamar Ahmad ne aka maido mata yana jariri ta kuma cewa "da kai nake malam ". Granny ta fito da sauri tace "la ba shakka da gani wadannan sune jikoki na wallahi ,yaran Janna ne " Hararan kasan ido Umma tabi kaka dashi, da sauri Dr Sadeeq ya shigo da gaggawa ya soma duba yaran cikin ikon Allah ya karbi numfashi gwaje gwaje yaci gaba dayi masa bayan ya gama duba results yace "My God, duka case dinku iri daya he is Asthmatic fa ga ciwan zuciya " Zaro ido Ahmad yayi yace "subuhanallah, Allah mai juya Al'amari yacce yaso" Kallon Umma yayi yace "ga yara na nan, ko wannan kadai ya isa ki gane jini nane su " Sadeeq ya kama Arif yace "Boy what's ur name " "am Faruq (Arif), and my twin is Ahmad (Anif). "Umma na karbo yara na, kuma bazan mayar dasu ba, lokaci yayi da zasu zauna gidan Ubansu suma "yana fadin haka ya janye yaran ya wuce dakin sa. ******** A gate suka hadu da motar su Ammi Sun iso da yake babu nisa tsaka ninsu da gudu Jannat ta rungume Ammi tana kuka kamar zata sike tace "Ammi ya rabani dasu Allah zai iya barin garin dasu, nikam bazan bar masa ba ". "shine kikewa kuka haka?, babu abunda zai sami yaranki, kiyi shiru kada ki tadawa Momy hankali kinji, zamu karbar maki yaran ki "gyada kai tayi tana sharar hawaye kafin suka shiga cikin gidan a parlo suka samesu harda Hanan dake zaman jiransu. Tun kafin su iso Sawam ya kira Daddy ya fada masa me yake faruwa. Sosai Hanan taji tausayin Jannat ganin lokaci daya har rama tayi saboda tashin hankali tace "dan Allah kiyi hakuri, wallahi Yaya na yana sonki yana kuma son yaran sa kullun kune a mafarkinsa dukda besan me kika haifa ba, nasan bazai taba cutar dasu ba ,nice shaidar haka saboda ke yasa yake har yanzu beyi aure ba yana zaman jiranki, a ta dalilinki yasa na fasa auransa ,dalilin fasa auran kuwa shine tun lokacin da kuka rabu ya kasa kwanciyar hankali kullun cikin ciwo yake da akace ya aure ni mamadinki a lokacin sai ciwansa ya kara tsanan ta, abokinsa ya sadaukar da komai nasa don ceto rayuwar sa yaje ya samu Granny yace ta dubi girman Allah ta yarda ranar auran mu da Ahmad a daura dashi saboda tabbas idan aka aurawa Ahmad ni rayuwarsa zata kara tabarbarewa kuma zamu iya rasa shi, ita kaka tace su bari zata fara yin shawara dani lokacin data Kira ni na karbi auran Sadeeq ne bawai don bana son Ahmad ba a'a nayi ne don ceton rayuwar sa, saboda tsananin son da nake masa yasa na sadaukar da komai nawa dan nema masa farin cikin sa a ko ina, nayi kuka hankali na ya tashi amman na daure na karbi auran Sadeeq wanda yanzu muke da y'a daya, na tabbata har gobe yana sonki kuma dan Allah ki yarda da auren yaya na ku rike yaranku, acan yaranki zafi samun y'anci " [7/1, 1:38 PM] Maryam Maji Dad'i: "Kira mun shi, ya zai raba uwa da yaran ta banda sakarci "Daddy ya fada. Mikewa Umma tayi ta shiga dakin Ahmad ganinsa rike da yaran yasa ta jefa masa mugun kallo tace "inka ga dama ana jiran ka parlo "ta juya tabar dakin parlon ta dawo inda ta samu Granny a wurin bataji dadin ganin ta ba dan tasan dole ta tayar da wani rigiman, Ahmad ya fito kanshi kasa ya duba gaban Daddy in a cool voice yace "gani Daddy " "waikai meke damunka?, za zaka dauke mata yara?,bayan kasan dole sai an nemi sulhu, Inna ta yanke hukunci kaje ka dauko yaran Yanzu zamuje gidan"Daddy ya fada. Bata rai Umma tayi daukar ta fada zasuyi masa sai taji wani sabon zancen tace "yo muje kuma mu dauko me?, ni dai dana bazai auri mawakiya ba gaskiya " "Allah dai ya tsine halinki Hadiza to ina ruwanki?, wallahi y'ay'a na bazasuyi zaman agolanci ba in bakyaso ta shigo ke saiki fita, ke yau harda sadaki zamu fita, ni dai ba ruwa na, mata sai bakin hali, ku tashi muje ni "yaran Ahmad ya dauko suka shiga mota shike driving daya hada ido da Umma ta mirrow saita maka masa harara har Suka isa gidan, iso sukasa akayi masu, har babban parlon Alhaji Abdullahi aka shiga dasu, sosai Suka samu karbuwa kafin ya fito tare da su Inna ya fito turus suka tsaya suna kallan kallo, Inna tace "na shiga Ukku ni maryama Binta dama kina da rai "sai ta fara matsar kwallah, Granny ta matsa kusa da ita tace "maryama muna gari daya bamu haduba tsawon shekaru wayyo ni, ashe ina da rabon kara ganin y'ar uwa ta " Sake da baki duk mutan parlon ke kallonsu. Tsaki Inna taja tace "Allah dai ya tsinewa y'an sa ido, to binta dai kawar wasa tace zumunci na kusa balle a rabamu, mutum sai yaci kansa wallahi ". "ke rabu dasu, aeni na dawo daga rakiyar su wallahi, kilama da gangan suka ki hadamu, saboda munahincin su ni dai ba ruwa na kuma gashi dai mun hadu ae " Hannu Abba yaba Daddy yace "barka da zuwa Alhaji Aliyu, ashe abunma dukna gida ne " "barka kadai Alhaji Abdullahi "ashe Daddy da Abba abokai ne sosai aeki ne ya raba su. Zama sukayi kafin ya aeka aka kira Jannat, hijab ne har kasa jikin ta daka kalli fuskarta zaka san Tasha kuka harta gaji, yaran ta na ganinta suka ruga zuwa gare ta, rungume su tayi itama tana sakin murmushi kafin Suka karaso ta zauna, sai kallon ta Ahmad yake yi, suna hada ido ta murguda masa baki. "ni dai ba wani dogon surutu bani so yara na suyi agolanci, Maryama nazo karbar auran wancan yarinyar ne ga jika na Amadu gashi nan " "to duka ae naki ne, bar gantalallah a daura kawai ku tafi kafin ta sake daukar magana " Turo baki Jannat tayi tana hararen Inna. Kallonsu Sulaiman yayi cike da takaici yace" but Faruq wants marry Jannat since ". "ka dai zagi uwarka gata nan "Granny ta fada. D'an taboshi Faruq yayi yace "what's that pls, ka barsu inaga hakan shine masalaha kuma indai shine harga Allah na hakura zuciya daya kuma na tabbatar Jannat na sonsa sosai, fushi kawai take dashi dan haka ita ta amince, sake da baki Jannat ta bishi da kallo be yarda Sun hada ido ba. "Au bintu na gane me suke nufi yanzu, yaro Ummaru dan girman Allah kayi hakuri ka barwa jikana Ahmadu shine rufin asirin yaran baki daya " "Inna babu komai na bar masa zuciya daya " Albarka suka dinga saka masa. Nan aka tsaida ranar aure, nanma Sawam yaga Ibtihal yace yana so ba ja ta amince aka saka tare, Ibtisam tasha mamaki da taga asalin Jannat sosai ta bata hakuri ta yafe mata, itama ta yafe mata,wanda ke santa ma ya fito,gidan Daddynsu daya na abuja Suka zauna basu koma adamawa ba. **************** "Haba Janna yanzu duk rokon da binki yakeyi bazaki yafe masa ba, yayi nadama dan Allah ki yafe masa "Mubaraka ta fada tana goge hawayen idonta "sai dai na yafe dan darajar ki, badan shi ba, na yafe masa duniya wa lahira "ta kare maganar tana duban Ashman daya kure ta da ido duk yayi kalar tausayi. Sosai ya mata godiya kafin suka wuce gida, a kuma satin ne Goggo ta tasu sunyi jimami sosai da taya Madinat bakin ciki,sosai aka shirya gaggarumin biki na gani na fada, ranar Friday dubban alumma suka shaida daurin auran yaran Ukku akan sadaki dubu dari ko waccensu, da yamma ko wacce amarya ta tare gidan ta, anan kuma Faruq ya hadu da Jamila kanwar mijin Asma'u da sukaxo biki yarinya natsatsiya da kirki aka sha biki suma. Wayan dake hannun ta ta Saki ta kwala ihu da gudu Ahmad ya fito yana tambayar lafiya "Madina" kawai take fada Wayar ya dauka ya kara a kunne yaji Allah yayiwa Madina rasuwa sosai mutuwar ta taba mutane musamman Jannat da tafi kowa shiga tashin hankali ta kama Lamrat ta rike tace bazata bawa kowa ba tun a sadakar Ukku ta dauke ta, ta zame mata uwa ta zame mata uba. Some year's later Sosai suke rayuwar farin ciki da kwanciyar hankali komai sai son barka, hankalin su kwance ta ko wanne bangare komai daidai yake tafiya sai dai mi masu fatan alhairi. (Alhmdll, zakuga karshen a gurguje phone dina yake bani matsala shine na takaita rubutun, kafin na canza wata inaso na karasa maku, na gode sosai da soyayyar da kuka nunawa book dina, Allah ya yafe mana kurakuran dake ciki ya bamu ikon amfana da darasin dake ciki, sai kun jini a wani jikon kuma,taku har kullun majidadi saduwar alhairi) Allah ya gafarwa iyayenmu yayi mana kyakyawar karshe Majidadi✍🏻 Stylish star ✨